Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • ADC Ta Kaucewa INEC Ta Gudanar Da Babban Taro Labarai
  • Za A Cigaba Da Tattaunawa Domin Kawo Karshen Yakin Gabas Ta Tsakiya Amurka
  • Gamayyar ADC Ta Bukaci Shugaban INEC Ya Yi Murabus Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Ƙungiyar ‘Yan Jarida (NUJ) A Bauchi Ta Yi Allah Wadai Da Mummunan Harin Da Jami’an ‘Yan Sanda Suka Kai Wa Daya Daga Cikin Mambobinta Labarai
  • An Kwace Nasarar Da Senegal Tayi na (CAF) An Ba Wa Maroko Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Sojin Israela Sunkai Hari Kan Falatsinawa
Published: January 6, 2026 at 5:09 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Sojin Isra’iala sun kashe a kalla Palasdinawa 2, ciki har da yarinya karama, sannan suka jiwa wasu hudu raunuka, suma cikin su akwai yara, a wani hari na jirgin sama da suka kai Khan Younis, a kudancin zirin Gaza ranar Litinin, a cewar jami’ai a Nasser, babban asibitin birnin.

Sojojin Isra’ila sun ce sun kai harin ne a wani wuri da ke karkashin ikon Hamas, kuma suna da zummar ya fada kan wani mayakin Hamas da ke shirin kai farmaki kan sojojin Isra’iala a kudancin Gaza.

Isra’iala ta ci gaba da kai hare-hare ta jiragen Gaza, tun bayan da Amurka ta jagoranci yarjejeniyar tsagaita wuta a watan Octobar bara, Kasar Isra’ila ta ce tana kai hare-haren ne don dakile kai mata farmaki, da kuma lalata mata makamai.

 

Tsaro

Post navigation

Previous Post: Dusar Kankara Ta Hana Jirage Tashi A Birnin Paris
Next Post: Bayan Shafe Shekaru Hudu A Mulki Sarkin Hausawan Ibadan Ya Rasu

Karin Labarai Masu Alaka

Rahoton Leken Asiri Yanuna Cewa Harin Amurka Bazai Samar Da Shugabanci A Iran Ba Afrika
Na Yi Murabus Ne Don Amurka Ta Keta Haddin Iraniyawa Amurka
Kenya Ta Cimma Yarjejeniya Da Kasar Rasha Afrika
Kasar Iran Zata Kai Hare Haren Ramuwar Gayya Isra’ila Afrika
Papa Roma Leo Yace Zai Cigaba Da Sukan Yake Yake Afrika
Domin Inganta Tsaro Najeriya Ta Sayi Jiragen Yaki A Kasar Italiya Tsaro

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Jami’yar ADC A Najeriya Ta Kori Nafiu Bala
  • ADC Ta Kaucewa INEC Ta Gudanar Da Babban Taro
  • ‘Yan Sanda Sun Kama Mutane 33 Bisa Zargin Kai Hari A Jihar Kwara
  • Papa Roma Leo Yayi Gargadi Game Da Rushewar Dimokraɗiyya
  • Jiragen Ruwa Suna Biyayya Ga Dokar Hana Ketare Ruwa

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Sanatan Nasarawa Ta Arewa Ya Rasu A Kasar India Najeriya
  • Matsayar Iran Na Kera Makamin Nuclear Bazai Sanja Ba Afrika
  • Majalisar Dattawar Najeriya Ta Amince Da Tura Sakamakon Zabe Ta Intanet Labarai
  • Shugaban Kasar Iran Ya Bayyana Samun Sakamako Mai Kyau A Tattaunawa Da Amurka Amurka
  • Matatar Man Dangote Ta Samu Tagomashi Daga Abokan Hulda Najeriya
  • Tattalin Arzikin Najeriya Ya Karu A Karshen 2024 Rediyo
  • Zaman Lafiya Yafara Dawowa A Sudan Afrika
  • ‘Yan Gudun Hijira A Kasar Libya Suna Fuskantar Cin Zarafi Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.