Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Zelensky: Gabas Ta Tsakiya Na Iya Nuna Makomarmu Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Mojtaba Khamenei Ya Zama Sabon Jagoran Jamhuriyar Musulunci ta Iran Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnatin Najeriya Taja Hankalin ‘Yan Najeriya Mazauna Iran Da Kasashen Larabawa Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnan Gombe Yace An Sace Yara 48 A Jihar Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • ‘Yan Bindiga Suna Cigaba Da Kashe Mutane A Garin Gwana Dake Jihar Bauchi Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Umar Ya Lashe Kyautar Gwarzon ‘Dan-Wasa Na 2025
Published: November 18, 2025 at 4:51 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Dan wasan kwallon kafa na Barau FC dake Kano a tarayyar Najeriya Muhammad Umar ya lashe Gwarzon dan wasa na wasa (Man of the Match) a fafatawar da ƙungiyar tayi da Enugu Rangers cikin gasar Firimiyar Najeriya 2025 mako na 12 a jiya Litinin.

Barau FC ta doke Enugu Rangers ne da ci 2-0 a filin tunawa da Sani Abacha kofar mata Kano. Bayan kashi daga wasan mai horan da ƙungiyar Ladan Bosso ya bayyanawa manema labarai yadda suka ji da wannan nasara da suka samu.

“Ina godiya wa Allah da wannan nasara kuma ina da tabbacin cewa zamu cigaba da farantawa magoya bayan rai, fatan mu shine mu fice daga wannan mataki da muke ciki don samun wakiltar Najeriya a wasannin Kwantinaltal na Afrika” a cewar Bosso.

Ƙungiyar ta Barau FC tana samun kalubale wajan zura kwallon a raga, wanda hakan yake kawo mata cikas inda take matsayi na 16 daga kasan teburen gasar Firimiyar Najeriya ta 2025.

https://gtahausa.com/wp-content/uploads/2025/11/RAHOTON-WASANNI-SAFE-18-11-2025.mp3
Wasanni

Post navigation

Previous Post: Shirin Safe 0500 UTC Yau Litinin 11.17.2025
Next Post: Shirin Dare 2030 UTC Yau Talata 11.18.2025

Karin Labarai Masu Alaka

Wasan Dambe Ya Dau Sabon Salo A Jihar Inugu Wasanni
An Kaddamar Da Kwamitin Kwallon Kafa A Tsakanin Masarautun Jihar Gombe Labarai
Ba Shakka Najeriya Zata Iya Shiga Gasar Harbi Ta Duniya Wasanni
Tabbas Za’a Gudanar Da Gasar Firimiya Lig Ta Najeriya Wasanni
Senegal Ta Lashe Gasar Kofin Nahiyar Afirka Afcon 2025. Wasanni
Kocin Ranchers Bees Ya Yi Murabus Wasanni

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • ‘Yan Uwa Musulmi A Jihar Gombe Sunyi Allah Wadai Da Kisan Ayatollah Khomeini
  • An Samu Kaburbura Biyu Dauke Da Gawarwaki 173 A Kasar Kwango
  • Yan Bindiga Suna Cigaba Da Kashe Mutane A Garin Gwana Dake Jihar Bauchi
  • Karancin Iskar Gas Kalubale Ne Ga Wutar Lantarki
  • Zelensky: Gabas Ta Tsakiya Na Iya Nuna Makomarmu

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • Shugaban Amurka Donald Trump Yace Bai Taba Shiga Jirgin Jeffrey Epstein Ba Labarai
  • Sanatan Nasarawa Ta Arewa Ya Rasu A Kasar India Najeriya
  • Fintiri: Zamu Maida Jihar Adamawa Sabuwar Duniya Labarai
  • Lawal, Filin Wasa Na Rashidi Yekini Ko Turai Iyaka Wasanni
  • ‘Yan Bindiga Sun Karya Alkawarin Dakatar Da Kai Hare Hare A Najeriya Labarai
  • Kamfanin Hakar Ma’adanai Na Kasar Kanada Ya Cigaban Da Aikinsa Labarai
  • Da Arzikin Mu: Bamu Ba Bautawa Turawan Yamma Afrika
  • Shugaba Tinubu Ya Gana Da Wasu Gwamnoni Shida Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.