Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Maikaba Ya Yi Murabus A Matsayinsa Kocin Wikki Tourist FC Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • NEDC : Zata Samar Da Cikekken Kulawa Wa ‘Yan Jaridar Da Sukayi Hatsari A Bauchi Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnatin Trump Zata Kafa Kasuwar Ma’adanai Amurka
  • An Yanke Mishi Hukuncin Kisa Saboda Neman Kudin Aure Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Babban Malamin Musulunci Sheikh Usman Kusfa Zaria Ya Rasu Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Hukumar DSS Ta Sake Kama Abubakar Malami
Published: January 19, 2026 at 8:36 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Jami’an DSS sun kama tsohon ministan ne jim kadan da barin Gidan Gyaran Hali na Kuje, bayan kammala sharuddan belin sa.

Manema labarai sun ruwaito cewa tsohon Babban Lauyan yana fuskantar sabon bincike daga hukumar tsaron farin kaya.

An gano cewa jami’an Hukumar EFCC sun samu makamai a gidan Malami da ke Kebbi yayin wani bincike da suka gudanar.

A baya-bayan nan, tsohon Babban Lauyan ya zargi DSS da shirin sake kama shi daga gidan gyaran hali na Kuje.

Wata Kotun Tarayya a ranar Laraba ta bayar da belin Malami, matar sa da dan sa, kan kudi Naira miliyan 500 kowannen su, tare da mutane biyu da za su tsaya musu.

Sai dai, a wata sanarwa da Mai taimaka masa kan harkokin yada labarai, Mohammed Bello Doka, ya fitar, tsohon ministan ya zargi DSS da sanya ido a gidan gyaran hali domin sake kama shi.

Rahotanni sun nuna cewa Malami ya cika dukkan sharuddan belin sa, amma duk da haka jami’an tsaro sun sake kama shi.

Labarai

Post navigation

Previous Post: Barcelona na hangen Enrique Ko Arteta
Next Post: Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf Ya Gana Da Shugaba Tinubu

Karin Labarai Masu Alaka

Sojoji Sun Murkushe ‘Yan Bindiga A Jihar Sakkwato Labarai
An Zargi Kasar Eritrea Da Cin Zarafin Sojojin Habasha Afrika
Wani Harin ‘Yan Bindiga Ya Kashe Mutane 35 A Jihar Borno Labarai
Yau Litinin Za’a Mika Daliban Ga Iyayen Su Labarai
Hukumar NAPTIP Ta Kubutar Da Yara 11 Daga Hannun Masu Safara Mutane Labarai
Gwamna Ahmad Aliyu Na Jihar Sokoto Ya Gabatar Da Kasafin Fiye Da Naira Biliyan 700 Labarai

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Indonesia Zata Kafafa Rundunar Kiyaye Zaman Lafiya A Gaza
  • Shugabannin Kasar Australia Sun Bukaci ‘Yan Kasar Suyi Zanga Zanga Cikin Lumana
  • Shugaban Afrika Ta Kudu Yanuna Goyon Bayan Kawo Karshen Yaki Tsakanin Rasha Da Ukraine
  • Ethiopia Tana Horas Da Dakarun RSF A Wani Sansani
  • Majalisar Dottijan Najeriya Ta Amince Da Tura Sakamakon Zabe Ta Na’ura

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • Wikki Tourists FC: Ta Yi Sabbin ‘Yan Wasa Uku Wasanni
  • Kasashen Thailand Da Cambodia Sun Amince Da Tsagaita Wuta Labarai
  • Baba Buhari Yayi Zargin Ansaka Masa Na’urar Tsaro Labarai
  • Kama Muhyi Magaji Siyasa ce Kawai Inji Gwamnatin Kano Labarai
  • An Zargi Kasar Eritrea Da Cin Zarafin Sojojin Habasha Afrika
  • Shugaban Ƙasar Koriya Ta Arewa Ya Halarci Gwajin Makami Mai Linzamin Kasar Labarai
  • Bangladesh Tasamu Rangwamen Harajin Da Amurka Ta Kakaba Mata Labarai
  • Habasha Tafara Gina Filin Jirgin Sama Mafi Girma A Afirka Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.