Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Gamayyar ADC Ta Bukaci Shugaban INEC Ya Yi Murabus Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Ƙungiyar ‘Yan Jarida (NUJ) A Bauchi Ta Yi Allah Wadai Da Mummunan Harin Da Jami’an ‘Yan Sanda Suka Kai Wa Daya Daga Cikin Mambobinta Labarai
  • An Kwace Nasarar Da Senegal Tayi na (CAF) An Ba Wa Maroko Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Zelensky: Gabas Ta Tsakiya Na Iya Nuna Makomarmu Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Mojtaba Khamenei Ya Zama Sabon Jagoran Jamhuriyar Musulunci ta Iran Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Shirin Kwace Iyakar Greenland Da Shugaba Trump Yakeyi Yabawa Kasashen Turai Mamaki
Published: January 20, 2026 at 9:28 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugabannin kasashen turai da take-taken shugaban Amurka Donald Trump ta girgiza su, suna kokarin nuna hadin kai a taron shekara shekara kan tattalin arziki da harkokin duniya a Davos na kasar Switzeland, a dai dai lokacin da manyan ‘yan kasuwa a turai suke gargadin kada a biye wa zuciya wajen maida martani kan burin shugaba Trump game da tsibirin Greenland.

Shugaban Faransa Emmanuel Macron, yace kada turai ta amince da “rayuwa ta mai karfi,” yace abun takaici ne wai har turai tana jan kafa wajen amfani da “dokar hana tursasawa” kan Amurka.

Mun yarda muna bukatar habaka tattalin arziki, muna bukatar daidaituwar al’amura a duniyan nan, amma muna bukatar mutunci, ba biyayya ga ‘yan cin-zali-ba.” Macron ya fadawa taron na shekara shekara, kwana daya kamin zuwan shugaban Amurka Donald Trump a zauren taron.

Ba tare da ta ambaci sunan Trump kai tsaye ba, shugabar hukumar tarayyar turai, Ursula Von der Leyen, ta bayyana bukatar tarayyar turai ta maida martani kan canji cikin gaggawa da yake wakana a duniya, tana mai cewa, lamarin yasa turai tayi ittifaki na zama mai ‘yancin kai.

“Lokaci yayi da zamu yi amfani da wannan dama, wajen gina turai mai cin gashin kai,” Vonder Leyen ta fada a cikin jawabinta.

PM Belgium, Bart De Wever, yace lokaci yayi da kungiyar tarayyar turai mai wakilai 27, zata hada kai ta gayawa shugaba Trump yana neman wuce gona da iri. Ko mu hada kai mu tsira tare, ko kuma mu ci gaba da zama a wargaje, Wever ya fada a wata tattaunawa da aka yi a wajen taron da ake yi a Davos.

Amurka

Post navigation

Previous Post: Manoma Suna Fuskantar Barazanar Karyewa A Kasar Ghana
Next Post: Wasu Kasashen Turai Zasu Daina Tura Sojinsu Wata Cibiyar Sojojin Amurka

Karin Labarai Masu Alaka

Kasar Amurka Takara Saka Takunkumi Akan Kasar Venezuela Amurka
Najeriya Tayi Asarar Kusan Naira Triliyan 1 Sakamakon Harajin Trump Amurka
Iran Zata Mayarwa Amurka Martanin Harin Kharg Afrika
Shugaba Trump Ya Hana Kaiwa Cuba Man Fetur Daga Venezuela Amurka
Mayakan Houthi Zasu Shiga Yakin Amurka Da Isra’ila Afrika
Dakarun Sojin Amurka Sunfara Sauka A Najeriya Amurka

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Wani Dan Ta’adda Ya Hallaka ‘Yan Makaranta A Kasar Uganda
  • Sakataren Tsaron Amurka Ya Kori Shugaban Sojin Kasar
  • Kwararru Sun Nuna Damuwa Game Da Yakin Iran
  • Za’a Kada Kuri’a A Kwamitin Tsaro Na MDD Kan Yaki
  • Kasashen Da Dama Na Neman Hanyar Cigaba Da Dakon Makamashi

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Zaizayar Kasa Tayi Ajalin Mutane 200 A Kasar Congo Afrika
  • Isra’ila Ta Kai Hari Cibiyar Makamashin Nukiliyar Iran Afrika
  • ‘Yan Bindiga Sun Hallaka Mutane 30 A Jihar Neja Najeriya
  • Gwamnatin Soji A Nijar Ta Hana Fitar Da Albarkatun Kasa Afrika
  • A Hudubar Kirsimeti Paparoma Leo Ya Jajantawa Al’ummar Falatsinu A Yankin Zirin Gaza Amurka
  • An Murkushe Wani Yunkurin Juyin Mulki A Jamhuriyar Benin Afrika
  • Hukumar EFCC Ta Kwace Gidan Tsohon Antoni Janar Abubakar Malami Najeriya
  • An Sako Dan Siyasar Kasar Venezuela Daga Gidan Yari Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.