Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • ADC Ta Kaucewa INEC Ta Gudanar Da Babban Taro Labarai
  • Za A Cigaba Da Tattaunawa Domin Kawo Karshen Yakin Gabas Ta Tsakiya Amurka
  • Gamayyar ADC Ta Bukaci Shugaban INEC Ya Yi Murabus Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Ƙungiyar ‘Yan Jarida (NUJ) A Bauchi Ta Yi Allah Wadai Da Mummunan Harin Da Jami’an ‘Yan Sanda Suka Kai Wa Daya Daga Cikin Mambobinta Labarai
  • An Kwace Nasarar Da Senegal Tayi na (CAF) An Ba Wa Maroko Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

‘Yan Gudun Hijira A Kasar Libya Suna Fuskantar Cin Zarafi
Published: February 18, 2026 at 5:21 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

‘Yan Gudun hijira a kasar Libya, ciki har da kananan yara mata na fuskantar barazanar kisa, azabtarwa ko tozarci, ko kuma a mayar da su bayi, a cewar wani rahoto daga Majalisar Dinkin Duniya da yayi kira da a dakatar da zirga-zirgar jiragen ruwa masu daukan ‘yan gudun hijira zuwa kasar har sai an tabbatar da kare hakkin mutane.

Kasar Libya ta zamo hanya da ‘yan gudun hijira ke ratsawa ta cikin kogin Mediterranean zuwa Turai don gujewa yaki da talauci tun bayan hambarar da mulkin shugaba Mu’ammar Gaddafi a shekarar 2011.

Rahoton na Majalisar Dinkin Duniya da aka wallafa ranar Talata, ya ce miyagun masu safarar mutane dake da alaka da hukumomin Libya da kuma gungun masu laifi a wasu kasashe, suna kame ‘yan gudun hijirar, su raba su da ‘yan uwan su, a kuma tsare su ba tare da kwakkwarar tuhuma ba.

Gwamnatin kasar Libya da kuma ofishin jakadancin ta na Geneve basu mayar da martani kan wannan magana ba.

Afrika, Tsaro

Post navigation

Previous Post: Turkiyya Ta Zargi Alakar Isra’ila Da Somaliya
Next Post: Kasar Habasha Da Turkiyya Sun Kulla Yarjejeniyar Makamashi

Karin Labarai Masu Alaka

Jiragen Ruwa Suna Biyayya Ga Dokar Hana Ketare Ruwa Amurka
Amurka Da Iran Sun Cimma Yarjejeniya Tsagaita Wuta Na Makonni Afrika
Kasar Faransa Zata Bunkasa Nukiliyarta Afrika
Afirka Ta Kudu Tace Bazata Yanke Alaka Da Iran Ba Afrika
Kamfanin Mai Mallakar Saudiya Aramco Zai Sanja Hanyar Fitar Da Danyen Mai Labarai
An Garkame Dan Majalisa Watannin Takwas A Kasar Tunisiya Afrika

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Jami’yar ADC A Najeriya Ta Kori Nafiu Bala
  • ADC Ta Kaucewa INEC Ta Gudanar Da Babban Taro
  • ‘Yan Sanda Sun Kama Mutane 33 Bisa Zargin Kai Hari A Jihar Kwara
  • Papa Roma Leo Yayi Gargadi Game Da Rushewar Dimokraɗiyya
  • Jiragen Ruwa Suna Biyayya Ga Dokar Hana Ketare Ruwa

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Ma’aikatar Harkokin Wajen Amurka Ta Saka Takunkumi Visa Ga Wasu ‘Yan Rwanda Afrika
  • Dan Tsohon Mataimakin Shugaban Kasar Najeriya Atiku Abubakar Ya Shiga Jam’iyyar APC Siyasa
  • Rahoton MDD Yace An Kashe Fiye Da Farar 1000 A Sudan Labarai
  • Koriya Ta Arewa Ta Gudanar Da Gwajin Makami Mai Linzami Tsaro
  • Malami: “Da Gwamnatin Tarayya Na Daukar Shawara Da Ba’a Kai Inda Ake Ba” Najeriya
  • Amurka Zata Hana Kwankwaso Shiga Kasar Amurka
  • Kasar Faransa Ta Karyata Cire Afirka Ta Kudu Daga G7 Afrika
  • Kungiyoyi Sunyi Hasashen Jinkiri A Bunkasar Tattalin Arzikin Kashen Afirka Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.