Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • PDP Ta Tsayar da Goodluck Jonathan Takarar Shugaban Kasa Afrika
  • Hawan Gidan Gwamnati A Jihar Gombe Afrika
  • Hawan Babbar Sallah A Masarautar Kaltungo Dake Jihar Gombe Afrika
  • Sarkin Gombe Ya Yabi Nasarorin Inuwa Yahaya A Fannonin Tsaro Da Raya Kasa Afrika
  • Tinubu Ya Jaddada Aniyar Rage Tsadar Rayuwa Da Samar da Ayyukan Yi Afrika

‘Yan Kasashen Afirka Da Dama Suna Fafatawa Da Rasha A Yaki Da Ukraine
Published: February 26, 2026 at 10:35 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Fiye da ‘yan Afirka 1,700 ne ke fafatawa da Rasha a yakin da take yi a Ukraine, in ji ministan harkokin wajen Ukraine Andri Sybiha a ranar Larabar da ta gabata, inda ya kara da cewa Moscow na amfani da yaudara wajen yaudararsu.

Da yake magana tare da takwaransa na Ghana, Sybiha ya ce ana tattaunawa da gwamnatoci a fadin Afirka don hana ‘yan kasar su shiga irin wannan makirci. Ghana ce za ta jagoranci kungiyar Tarayyar Afirka a shekara mai zuwa.

Sybiha ya shaida wa taron manema labarai cewa, “Muna ganin a fili cewa Rasha na kokarin janyo ‘yan Afirka cikin wani mummunan yaki.” Bisa ga bayananmu, a halin yanzu akwai ‘yan kasar sama da 1,780 daga nahiyar Afirka da ke yaki a cikin sojojin Rasha.”

Ya kara da cewa mayakan na Afirka sun fito ne daga kasashe daban-daban 36 da suka bazu a fadin nahiyar.

Afrika, Labarai, Tsaro

Post navigation

Previous Post: Jirgi Marar Matuki Yayi Ajalin A Kallah Mambobin M23 9 Tare Da Kashe Kakakin Rundunar
Next Post: Baitul Malin Amurka Zata Bawa Venezuela Da Cuba Damar Sayar Da Mai

Karin Labarai Masu Alaka

Al’ummar Jihar Nasarawa Suna Cecekuce Bisa Tsaida Aliyu Wadada Takarar Gwamna Afrika
‘Yan Sandan Habasha Sun Kama Dubban Albarusai Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Bincike Yanuna Kasashen Afirka Suna Cikin Mafiya Cin Bashi A Duniya Afrika
An Kaiwa Sojojin Ghana Hari A Lebanon Afrika
Zelensky Na Buƙatar Ganawa Da Trump Domin Cimma Matsaya Kan Batutuwa Masu Sarƙaƙiya Labarai
Karancin Iskar Gas Kalubale Ne Ga Wutar Lantarki Labarai

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • PDP Ta Tsayar da Goodluck Jonathan Takarar Shugaban Kasa
  • Hawan Gidan Gwamnati A Jihar Gombe
  • Hawan Babbar Sallah A Masarautar Kaltungo Dake Jihar Gombe
  • Sarkin Gombe Ya Yabi Nasarorin Inuwa Yahaya A Fannonin Tsaro Da Raya Kasa
  • Tinubu Ya Jaddada Aniyar Rage Tsadar Rayuwa Da Samar da Ayyukan Yi

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Gwamnatin Najeriya Ta Ayyana Ranakun Hutun Sallar Azumi Afrika
  • Dusar Kankara Ta Hana Jirage Tashi A Birnin Paris Labarai
  • Taron Sulhu Tsakanin Addinai Mabanbanta Na Arewacin Najeriya Labarai
  • CAF Ta Yanke Hukunci Kan Ƙasashen Senegal Da Moroko AFCON 2025 Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Papa Roma Leo Yace Zai Cigaba Da Sukan Yake Yake Afrika
  • An Yi Fashin Kaguwa Da Dodon-Kodi Na Miliyoyin Dalar Amurka Amurka
  • Sudan Takai Hari Kasar Chadi Da Jirgi Marar Matuki Afrika
  • Dubban ‘Yan Gudun Hijira Sun Halaka Amurka
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.