Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • JEI Da Abokan Hulɗar Sun Gudanar Da Aikin Shuka Itatuwa Domin Bikin Ranar Muhalli Ta Duniya Afrika
  • Za’ayi Jana’izar Marigayi Ali Khamenei a Tehran, Qom da Mashhad Afrika
  • An Fara Dawo Da Alhazain Najeriya Gida Afrika
  • Zargin Fitar Da Bayanan Masu Zabe A Najeriya Afrika
  • NAHCON Ta Fara Shirye-shiryen Dawowar Alhazai Afrika

Kasar Faransa Zata Bunkasa Nukiliyarta
Published: March 3, 2026 at 12:40 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Faransa tace zata bunkasa makaman Nukiliyar ta kuma zata kyale kawayenta a turai su zama masu masauki ga jiragen yakin na ruwanta da suke dauke da makaman Nukiliya a zaman ziyara ta rigakafi ko garkuwa, kamar yadda shugaban kasar Emmanuel Macron ya fada ranar Litinin, matakin da ya nuna babban canji kan manufofi ga Faransa da kuma turai baki daya.

Koda shike Faransa da Ingila duka suna da makaman Nukiliya, ga galibin kasashen turai sun dogara ne da Amurka domin kariya daga dukkan mai wata muguwar anniya, karkashin kunigyar tsaro ta NATO.

Amma ganin yadda shugaba Trump yake dasawa da Rasha dangane da yakin Ukraine, da kuma ganin hali da yake nunawa wadanda sune ainihin kawayen Amurka, hakan ya girgiza gwamnatocin kasashe da suke turai, har yasa wasu kasashen suka fara nuna sha’awar yadda Faransa zata kare su karkashin shirin Nukiliyarta.

Afrika, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Post navigation

Previous Post: Amurka Tasakawa Sojin Rwanda Takunkumi
Next Post: Pakistan Da Afghanistan Sun Shiga Kwana Na Biyar Suna Fafatawa

Karin Labarai Masu Alaka

Zamu Tarwatsa Cibiyoyin Makamashi Da Cibiyoyin Mai Din Iran Amurka
Hawan Sallah A Jihar Katsina Afrika
Mutane Biyu Sun Mutu A Yayin Zaben Shugabannin Gundumomin APC A Jihar Ondo Najeriya
Tsohon Ma’aikacin VOA Saleh Shehu Ashaka Ya Rasu Afrika
Fafaroma Leo Zai Ziyarci Kasashen Afirka Amurka
Trump Yace Amurka Ta Kai Hare-Hare Masu Yawa Akan ‘Yan Ta’adda A Najeriya Amurka

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • JEI Da Abokan Hulɗar Sun Gudanar Da Aikin Shuka Itatuwa Domin Bikin Ranar Muhalli Ta Duniya
  • Mourinho Ya ƙara Ta’azzara Takaddamarsa Da Hukumomin ƙwallon ƙafar Turkiyya
  • Za’ayi Jana’izar Marigayi Ali Khamenei a Tehran, Qom da Mashhad
  • Lewandowski: Zan Kokarta Zura Kwallo Ta 90 Don Kafa Tarihi A Poland
  • An Fara Dawo Da Alhazain Najeriya Gida

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Gwamnatin Bola Tinubu Ta Raba Taraktoci Dubu Biyu Domin Inganta Noma Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Amurka Ta Daina Bawa Israila Bayanan Sirri Amurka
  • Shugaban Amurka Ya Ya Bukaci Iran Ta Mika Wuya Afrika
  • Sama da mutane dubu 500 ne yanbindiga suka kora daga gidajensu a Jihar Nejan Najeriya. Najeriya
  • An Bude Gasar Kwallon Kafa Ta Mata A Najeriya NWFL 2025 Wasanni
  • APC Ta Bayyana Abba Yusuf A Matsayin Halastaccen Ɗan Takara Bayan Cika Sharudda Afrika
  • Tinubu: Sojojin Mu Sun Yi Rawar Gani Don Kare Demokuraɗiyya A Jamhuriyar Binin Labarai
  • Rundunar Hadinkan Saudiya Tayi Ikirarin Mayar Da Martani Ga ‘Yan Aware Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.