Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Jarman Deba Ya Kada Senata Goje A Zaben Fidda Gwani Afrika
  • Jami’an ‘Yan Sanda A Gombe Sun Kama Barayi Afrika
  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai Afrika
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari Afrika
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe Afrika

Isra’ila Ta Cire Sunayen Wasu Mutane Biyu Cikin Wadanda Take Fako
Published: March 27, 2026 at 6:39 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Isra’ila ta cire sunan ministan harkokin wajen Iran Abbas Araqchi da kakakin majalisar kasar Mohammad Baqer Qalibaf daga jerin mutanen da suke fakon ran su bayan da Pakistan ta bukaci fadar Washington da ta matsawa Isra’ila kada ta nemi kashe su, kamar yadda wani dan Pakistan dake da masaniya kan abun ya shaidawa kamfanin dillancin labarai na Reuters a jiya Alhamis.

Sojojin Pakistan da ofishin harkokin waje na kasar basu mai da martani kan tambayoyin da ya shafi abin ba.

Mujallar Wall Street ta ruwaito cewa an cire manyan jami’an na Iran su biyu na wucen gadi na kwanaki 4 zuwa 5 daga jerin mutanen da Isra’ila ke so kashewa, a lokacin da suke duba yuwuwar tattaunawar kawo zaman lafiya, a cewar mujallar a fadar jami’an Amurka, amma bata ambaci sa hannun Pakistan a ciki ba.

Afrika, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Post navigation

Previous Post: Shugaban Amurka Yace Zayyi Wahala A Cimma Yarjejeniya Tsakanin Isra’ila, Amurka Da Iran
Next Post: Majalisar Dinkin Duniya Ta Amince Da Kudurin Kasar Ghana

Karin Labarai Masu Alaka

Amurka Da Jamhuriyar Dimokraɗiyya Kwango Sun Fara Wata Tattaunawa Afrika
Isra’ila Ta Kashe Babban Jami’in Tsaron Iran Ali Larjani Afrika
Hawan Nasarawa A Jihar Kano Afrika
Sakamakon Rikicin Gabas Ta Tsakiya Farashin Mai Ya Karu Labarai
Jagoran Kasar Iran Yace Basa Bukatar Tallafin Kasar Amurka Afrika
An Yanke Hukuncin Kisa Ga Hasina Tsohuwar Firaiy-Ministan Bangladash Labarai

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Jarman Deba Ya Kada Senata Goje A Zaben Fidda Gwani
  • Jami’an ‘Yan Sanda A Gombe Sun Kama Barayi
  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Kotu A Najeriya Ta Kame Mutane Bisa Zargin Ta’addaci Afrika
  • Tsohon Shugaban Brazil Bolsanaro Zai Tafi Gidan Yari Labarai
  • Hukumar Zabe A Najeriya Ta Cigaba Da Rijistar Katin Zabe Labarai
  • Mutum Mafi Tsufa A Saudiyya Ya Rasu Yana Da Shekaru 142 Labarai
  • Shugaba Donald Trump Ya Nada Shugaban Bankin Tarayya Amurka
  • Sheikh Ibrahim Sheikh Dahiru Ya Zamo Khalifan Sheikh Dahiru Bauchi Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Sabon Magajin Garin New York Zai Soke Wasu Dokoki Amurka
  • An Kaddamar Da Rigakafin Cutar HIV AIDS A Kasar Zimbabwe Kimiya
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.