Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Shugabannin Kiristoci Sun Taya Musulmi Murnar Sallah Domin Ƙarfafa Zaman Lafiya Afrika
  • Muhimmin Sako Ga Alhazai Dake Kasar Saudiya Afrika
  • Tinubu Ya Lashe Zaɓen Fidda Gwanin APC Da Kuri’u Miliyan 11 Afrika
  • Tsohuwar Jarumar Kannywood Wasila Ismail Ta Rasu Afrika
  • Za’a Fassara Hudubar Arfa Da Harshen Hausa Afrika

Pakistan Zata Karbi Bakwancin Saudiya, Turkiyya Da Masar
Published: March 28, 2026 at 8:35 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kasar Pakistan zata karbi bakuncin kasashen Saudiyya, Turkiyya da Masar a gobe Lahadi a fadar gwamnatin Islamabad don tattaunawa kan yakin Iran, yayin da Pakistan ta saka kan ta a matsayin jakadan sulhu don cimma yarjejeniya tsakanin Amurka da Iran kan kawo karshen yakin da aka yi wata daya ana tafkawa.

Ministocin harkokin waje na kasashen hudu, zasu yi tattaunawa mai zurfi kan abubuwa da suka kunshi shawo kan tashin hankali a yankin, a ganawar da zasu shafe kwanaki biyu suna yi a cewar ma’aikatar harkokin kasashen waje ta Pakistan a yau Asabar.

Ministan harkokin kasashen wajen na Turkiyya, Hakan Fidan, yace ganawar tasu zata nemi hanyar da za’a bi don kawo sulhu.

Kasashen hudu sun kasance wadanda ke kokarin sasantawa tsakanin fadar Washington da fadar Tehran, a yakin da Amurka da Isra’ila suka farwa Iran ranar 28 ga Watan Fabrairu.

Afrika, Labarai, Sauran Duniya

Post navigation

Previous Post: Isra’ila Takai Hare Hare Birnin Tehran
Next Post: Fiye Da Mutane 108 Sun Rasa Rayukansu A Ambaliyar Kenya

Karin Labarai Masu Alaka

Majalisar Kwararrun Iran Ta Sanar Da Sabon Shugaban Addini Afrika
Harin Isra’ila A Gaza Da Jirgi Maras Matuki Ya Kashe Mutane Afrika
Kungiyar Tsaro Ta NATO Tana Fuskantar Kalubale Afrika
Zargin Tauye Ka’idojin Zabe: Malam Pantami Ya Janye Daga Takara Afrika
Harin Makami Mai Linzami Da Rasha Ta Kai Yayi Barna Sosai A Ukraine Afrika
Majami’ar Anglican Zasuyi Taron Zaben Sabon Shugaba Afrika

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Shugabannin Kiristoci Sun Taya Musulmi Murnar Sallah Domin Ƙarfafa Zaman Lafiya
  • Muhimmin Sako Ga Alhazai Dake Kasar Saudiya
  • Tinubu Ya Lashe Zaɓen Fidda Gwanin APC Da Kuri’u Miliyan 11
  • Tsohuwar Jarumar Kannywood Wasila Ismail Ta Rasu
  • Za’a Fassara Hudubar Arfa Da Harshen Hausa

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Shugaban Ƙasar Koriya Ta Arewa Ya Halarci Gwajin Makami Mai Linzamin Kasar Labarai
  • Zargin Tauye Ka’idojin Zabe: Malam Pantami Ya Janye Daga Takara Afrika
  • An Gudanar Da Tiyatar Ido Kyauta A Gombe Afrika
  • Gwamnatin Najeriya Tace Ta Farmaki Mayakan ISIS A Jihar Sokoto Labarai
  • An Samu Kaburbura Biyu Dauke Da Gawarwaki 173 A Kasar Kwango Afrika
  • An Kama Wani Da Abubuwan Fashewa A Zamfara Najeriya
  • NEDC : Zata Samar Da Cikekken Kulawa Wa ‘Yan Jaridar Da Sukayi Hatsari A Bauchi Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • An Kai Hari Kan Masu Hakar Ma’adanai A Kasar Mali Tsaro
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.