Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Hamma Saleh Ya Yi Fatali da Bai Wa Pantami Takarar Gwamna a PDP Afrika
  • Ferfesa Pantami Yasamu Tikitin Takarar Gwamnan Gombe A Jami’yar PDP Afrika
  • Kotu A Abuja Tabawa Goodluck Jonathan Daman Tsayawa Takara Afrika
  • Shugabannin Kiristoci Sun Taya Musulmi Murnar Sallah Domin Ƙarfafa Zaman Lafiya Afrika
  • Muhimmin Sako Ga Alhazai Dake Kasar Saudiya Afrika

Hari Da Jirgi Marar Matuki Ya Kashe Mutane Da Dama A Darfur
Published: April 10, 2026 at 10:23 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Wani hari da aka kai da jirgi mara matuki na drone a yankin Darfur na kasar Sudan ranar Laraba. ya kashe a kalla fararen hula 30 da suka hada da mata da yara, a yayin da suke halartar wani bikin aure, a cewar ofishin Majalisar Dinkin Duniya a jiya Alhamis.

Mai magana da yawun sakatare janar na Majalisar Dinkin Duniya Stephane Dujarric, yace an gudanar da bikin auren ne a garin Kutum, a arewacin Darfur.

Kungiyoyin rajin kare hakkin dan adam sun dora alhakin harin kan dakarun sojin Sudan.

Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Post navigation

Previous Post: Ana Gudanar Da Zaben Shugaban Kasa A Djibouti Yau Juma’a
Next Post: Iran Tace Dole A Tsagaita Wuta A Lebanon Kafun Fara Shawarwari

Karin Labarai Masu Alaka

Amurka Zata Fice Daga Iran Cikin Gaggawa Afrika
Yakin Rasha Da Ukrain Babban Kalubale Ne Ga Kasashen Turai Labarai
Rundunar Tsaro Suna Cigaba Da Nasara Akan ‘Yan Ta’adda Tsaro
Amurka Zata Kara Tura Sojoji Gabas Ta Tsakiya Afrika
Tsohon Ma’aikacin VOA Saleh Shehu Ashaka Ya Rasu Afrika
Shugaban Amurka Yace Sojojin Amurka Dana Iran Sunyi Taho Mugama Amurka

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Hamma Saleh Ya Yi Fatali da Bai Wa Pantami Takarar Gwamna a PDP
  • Ferfesa Pantami Yasamu Tikitin Takarar Gwamnan Gombe A Jami’yar PDP
  • Kotu A Abuja Tabawa Goodluck Jonathan Daman Tsayawa Takara
  • Shugabannin Kiristoci Sun Taya Musulmi Murnar Sallah Domin Ƙarfafa Zaman Lafiya
  • Muhimmin Sako Ga Alhazai Dake Kasar Saudiya

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Ukraine Takai Hari Wajen Kera Makami Mai Linzami A Rasha Labarai
  • Iran Ta Kama Wani Jirgin Ruwa Shake Da Mai Labarai
  • Iran Ta Karyata Tattaunawa Da Washington Afrika
  • Tinubu: Mun Ware Biliyan 42 Don Inganta Lafiyar ‘Yan-Kasa Labarai
  • Zargin Tauye Ka’idojin Zabe: Malam Pantami Ya Janye Daga Takara Afrika
  • ‘Yan Uwan Wadanda Aka Kashe Sunkai Kara Kotu Amurka
  • Wani Jirgi Yayi Saukar Angulu Ba Shiri Najeriya
  • Dakaru Sun Hallaka ’Yan Ta’adda Masu Yawa – DHQ Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.