ADC ta kori Nafi’u Bala Gombe saboda zargin yi wa jam’iyyar zagon kasa
kamar yadda Faisal Kabiru ɗaya daga cikin masu magana da yawun jam’iyyar ya shaida wa Manema labarai a yayin taron Jam’iyar wanda yace ya jefa jam’iyyar cikin mawuyacin hali.

ADC ta kori Nafi’u Bala Gombe saboda zargin yi wa jam’iyyar zagon kasa
kamar yadda Faisal Kabiru ɗaya daga cikin masu magana da yawun jam’iyyar ya shaida wa Manema labarai a yayin taron Jam’iyar wanda yace ya jefa jam’iyyar cikin mawuyacin hali.