Gwamna Bala Mohammed Ya Yi Jawabi Ga Masu Ruwa Da Tsaki Bayan Ficewa Daga PDP Zuwa APM
Gwamna Bala Abdulkadir Mohammed, Kauran Daular Usmaniyya, yayi jawabi ga taron masu ruwa da tsaki bayan ficewarsa Wannan na zuwa ne jim kaɗan bayan wata ganawa da masu ruwa da tsaki da gwamnan na jihar Bauchi Bala Mohammed ya yi.
Dama dai a zantawarsa da Manema labarai, gwamnan ya ce, tun bayan hukuncin Kotun Ƙoli kan rikicin PDP ya kuduri aniyar ficewa daga jam’iyyar.


