Amurka Zata Bada Gudunwa Ga Masu Zanga-Zanga A Iran
Shugaban Amurka Donald Trump ya yi barazanar kaiwa masu zanga-zanga a Iran dauki idan jami’an tsaro suka yi harbi a kan su, kwanaki bayan hargitsin da yayi sanadiyyar kashe mutane da dama, wannan hargitsi na iya zama mafi girman barazana ta cikin gida ga hukumomin Iran. A wata sanarwa da ya wallafa a shafin sada…
Ci Gaba Da Karatu “Amurka Zata Bada Gudunwa Ga Masu Zanga-Zanga A Iran” »

