Shugaban Ƙasar China Zai Karbi Bakwancin Shugaban Koriya Ta Kudu
Ranar lahadi idan Allah ya kai mu shugaban China Xi Jinpin, zai karbi bakuncin takwaran aikin sa na Korea ta kudu Lee Jae Myung, wanda zai kai ziyarar aiki, matakin da yake nuna kokarin hukumomi a Beijing na karfafa dangantaka da Korea ta kudu, yayinda dangantakar ta da Japan yayi tsami kan makomar Taiwan. Ziyarar…
Ci Gaba Da Karatu “Shugaban Ƙasar China Zai Karbi Bakwancin Shugaban Koriya Ta Kudu” »

