An Gudanar Da Zanga-Zanga A Kasar Somaliya
Dubban ‘yan kasar Somaliya sun yi zanga-zanga ranar talata a fadin kasar domin nuna rashin yarda da matakin da Isra’ila ta dauka na amincewa da ‘yancin yankin Somaliland, matakin da wasu kasashen fiye da 20 suka yi Allah wadarai da shi a zaman cin mutuncin diyaucin kasar Somaliya. A halin da ake ciki, shugaban Somaliya,…
Ci Gaba Da Karatu “An Gudanar Da Zanga-Zanga A Kasar Somaliya” »

