Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Author: Aliyu Bala Gerengi

Kasar Amurka Tabada Tabbacin Bawa Ukraine Tsaron Shekarun 15
Published: December 29, 2025 at 11:12 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 29, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kasar Amurka Tabada Tabbacin Bawa Ukraine Tsaron Shekarun 15
Published: December 29, 2025 at 11:12 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kasar Amurka Tabada Tabbacin Bawa Ukraine Tsaron Shekarun 15Published: December 29, 2025 at 11:12 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Amurka ta tallatawa Ukrain tabbacin samun tsaro na tsawon shekaru 15, a cikin kudurin ta na kawo zaman lafiya, a cewar shugaban Ukrain Vlodomyr Zelensky ranar Litinin, duk da dai ya ce shi ya fi son a ce an basu tabbacin tsaron na shekaru 50, don hana kasar Rasha kara yin wani yunkuri na kwace…

Ci Gaba Da Karatu “Kasar Amurka Tabada Tabbacin Bawa Ukraine Tsaron Shekarun 15” »

Amurka, Labarai

Mutane Biyu Sun Rasa Rayukansu A Hatsarin Da Ya Rutsa Da Antothy Joshua
Published: December 29, 2025 at 11:08 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 29, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Mutane Biyu Sun Rasa Rayukansu A Hatsarin Da Ya Rutsa Da Antothy Joshua
Published: December 29, 2025 at 11:08 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Mutane Biyu Sun Rasa Rayukansu A Hatsarin Da Ya Rutsa Da Antothy JoshuaPublished: December 29, 2025 at 11:08 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Dan wasan dambe na kasar Birtaniya, Anthony Joshua ya yi hatsarin mota a jihar Ogun da ke Nigeria, hatsarin ya yi sanadiyar rayukan mutane biyu, a cewar ‘yan sanda ranar Litinin. ‘Yan sandan na jihar Ogun sun ce motar su Anthony Joshua ta yi karo ne da wata motar, kuma An kai shi asibiti, inda…

Ci Gaba Da Karatu “Mutane Biyu Sun Rasa Rayukansu A Hatsarin Da Ya Rutsa Da Antothy Joshua” »

Najeriya

Kasar China Tana Cigaba Da Nuna Fin Karfi Ga Kasar Taiwan
Published: December 29, 2025 at 11:03 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 29, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kasar China Tana Cigaba Da Nuna Fin Karfi Ga Kasar Taiwan
Published: December 29, 2025 at 11:03 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kasar China Tana Cigaba Da Nuna Fin Karfi Ga Kasar TaiwanPublished: December 29, 2025 at 11:03 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

China ta zurfafa wajen nuna fin karfi ga Taiwan ranar Litinin ta hanyar nuna karfin ikon da take da shi na hana tsibirin samun taimako daga waje, a wani yaki da ke barazana ga kudurin Taipei, fadar gwamnatin ta Taiwan na kare kan ta. Dakarun kasar China na Eastern Theater Command sun ce sun aika…

Ci Gaba Da Karatu “Kasar China Tana Cigaba Da Nuna Fin Karfi Ga Kasar Taiwan” »

Labarai

Anyi Rashin ‘Yan Jarida 6 A Jihar Gombe Sakamakon Hatsarin Mota
Published: December 29, 2025 at 7:39 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 29, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Anyi Rashin ‘Yan Jarida 6 A Jihar Gombe Sakamakon Hatsarin Mota
Published: December 29, 2025 at 7:39 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Anyi Rashin ‘Yan Jarida 6 A Jihar Gombe Sakamakon Hatsarin MotaPublished: December 29, 2025 at 7:39 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hatsarin ya faru ne a Yammacin yau Litinin a ƙaramar hukumar Billiri ta jihar Gombe, a lokacin da suka dawo daga wani biki da suka halarta, a Wani kauye na Ma’aikaciyar Gidan Talabijin na NTA Gombe, inda akasamu mutuwar a kalla ‘yan Jarida 6 a Jihar Wanda kuma Dukansu mambobin Kungiyar NUJ ne. Nan gaba…

Ci Gaba Da Karatu “Anyi Rashin ‘Yan Jarida 6 A Jihar Gombe Sakamakon Hatsarin Mota” »

Labarai

Layin Raba Wutan Lantarki Na Najeriya Ya Fashe
Published: December 29, 2025 at 4:54 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 29, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Layin Raba Wutan Lantarki Na Najeriya Ya Fashe
Published: December 29, 2025 at 4:54 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Layin Raba Wutan Lantarki Na Najeriya Ya FashePublished: December 29, 2025 at 4:54 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ƴan Najeriya sun sake shiga duhu a ranar Litinin bayan da layin raba wutar lantarki na ƙasa (National Grid) ya sake rugujewa, lamarin da ya haifar da katsewar wuta a mafi yawan sassan ƙasar. Bayanan rarraba wuta daga hukumar samar da wuta da aka fitar da misalin ƙarfe 3:12 na rana sun nuna cewa adadin…

Ci Gaba Da Karatu “Layin Raba Wutan Lantarki Na Najeriya Ya Fashe” »

Labarai

Shahararren Dan Dambe Anthony Joshua Yayi Hatsarin Mota A Jihar Ogun
Published: December 29, 2025 at 4:39 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 29, 2025

Posted on December 29, 2025December 29, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shahararren Dan Dambe Anthony Joshua Yayi Hatsarin Mota A Jihar Ogun
Published: December 29, 2025 at 4:39 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 29, 2025
Shahararren Dan Dambe Anthony Joshua Yayi Hatsarin Mota A Jihar OgunPublished: December 29, 2025 at 4:39 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 29, 2025

Shahararren ɗan dambe a duniya, Anthony Joshua, ya yi haɗarin mota a Makun, Jihar Ogun. Shaidun gani da ido sun ce lamarin ya faru ne a kan wata babbar hanya mai cunkoso a kan titn Lagos–Ibadan Expressway. Motar da ke dauke da Joshua, wata motar Lexus Jeep mai lambar mota, KRD 850 HN, ta yi…

Ci Gaba Da Karatu “Shahararren Dan Dambe Anthony Joshua Yayi Hatsarin Mota A Jihar Ogun” »

Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

An Farmaki ‘Yan Bindiga Da Dama A Jihar Zamfara
Published: December 29, 2025 at 3:12 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 29, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Farmaki ‘Yan Bindiga Da Dama A Jihar Zamfara
Published: December 29, 2025 at 3:12 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
An Farmaki ‘Yan Bindiga Da Dama A Jihar ZamfaraPublished: December 29, 2025 at 3:12 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Rundunar Sojin Saman ta Najeriya (NAF) ta sanar da samun gagarumar nasara bayan aiwatar da hare-haren sama guda biyu a Tudun Turba da kuma sansanin Kachalla Dogo Sule da ke karamar hukumar Tsafe ta jihar Zamfara. Daraktan hulɗa da jama’a na NAF, Air Commodore Ehimen Ejodame, a cikin wata sanarwa da ya fitar ranar Litinin…

Ci Gaba Da Karatu “An Farmaki ‘Yan Bindiga Da Dama A Jihar Zamfara” »

Labarai

Shugaban Ƙasar Koriya Ta Arewa Ya Halarci Gwajin Makami Mai Linzamin Kasar
Published: December 29, 2025 at 11:16 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 29, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaban Ƙasar Koriya Ta Arewa Ya Halarci Gwajin Makami Mai Linzamin Kasar
Published: December 29, 2025 at 11:16 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaban Ƙasar Koriya Ta Arewa Ya Halarci Gwajin Makami Mai Linzamin KasarPublished: December 29, 2025 at 11:16 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaba Kim Jong Un na Koriya ta Arewa, ya halarci wurin gwajin wasu makamai masu linzami masu cin dogon zango da kasar ta gudanar a ranar lahadi. Kamfanin Dillancin labarai na kasar yace shugaba Kim ya bayyana cikakkiyar gamsuwarsa, a yayin da wadannan makamai masu linzami suka tashi suka bi ta inda aka auna su,…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaban Ƙasar Koriya Ta Arewa Ya Halarci Gwajin Makami Mai Linzamin Kasar” »

Labarai, Najeriya

Ana Cigaba Da Tattaunawa Tsakanin Trump Da Zelensky Domin Tsagaita Wuta A Ukraine
Published: December 29, 2025 at 11:01 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 29, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Ana Cigaba Da Tattaunawa Tsakanin Trump Da Zelensky Domin Tsagaita Wuta A Ukraine
Published: December 29, 2025 at 11:01 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Ana Cigaba Da Tattaunawa Tsakanin Trump Da Zelensky Domin Tsagaita Wuta A UkrainePublished: December 29, 2025 at 11:01 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaba Donald Trump na Amurka ya fada cewa shi da shugaba Volodymyr Zekensky na Ukraine sun kara gusawa ga cimma daidaituwa a kan yarjejeniyar kawo karshen yakin Ukraine, amma kuma yace har yanzu ba a cimma matsaya guda ba, a kan muhimmin batun nan na makomar yankin Donbas ba. Shugabannin biyu sun yi magana a…

Ci Gaba Da Karatu “Ana Cigaba Da Tattaunawa Tsakanin Trump Da Zelensky Domin Tsagaita Wuta A Ukraine” »

Labarai

Isra’ila Zata Karbi Mutanenta A Yankin Gaza
Published: December 29, 2025 at 10:34 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 29, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Isra’ila Zata Karbi Mutanenta A Yankin Gaza
Published: December 29, 2025 at 10:34 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Isra’ila Zata Karbi Mutanenta A Yankin GazaPublished: December 29, 2025 at 10:34 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ana samun karin kasashen dake fitowa suna yin Allah wadarai da amincewar da kasar Isra’ila ta yi da yankin Somaliland na kasar Somaliya a zaman kasa mai ‘yanci. Ba a san dalilin da ya sa isra’ila ta fito ranar Jumma’a tana fadin cewa ta amince da Somaliland a zaman ‘yan tacciyar kasa ba, amma kuma…

Ci Gaba Da Karatu “Isra’ila Zata Karbi Mutanenta A Yankin Gaza” »

Labarai

Posts pagination

Previous 1 … 115 116 117 … 139 Next

Sabbin Labarai

  • Gwamnonin Arewa Sun Yi Jimamin Rasuwar Bamanga Tukur, Sun Yaba Da Gudunmawarsa Ga Najeriya
  • Tsohon Shugaban PDP, Bamanga Tukur, Ya Rasu Yana da Shekaru 91
  • Filato: Gwamnati Ta Ƙarfafa Matakan Kariya Yayin Sake Buɗe Makarantu
  • ’Yan Sandan Gombe Sun Kama Wanda Ake Zargi Da Garkuwa Da Mutane Da Dillalin Miyagun Ƙwayoyi
  • Gwamnan Gombe Ya Rantsar Da Sabbin Manyan Sakatarori 19

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Gwamnatin Tinubu Zata Samar Da Wutan Solar A Jami’ar ADUST Wudil Afrika
  • Shugaba Tinubu Ya Yayi Magana Game Da Kafa ‘Yan Sandan Jihohi Najeriya
  • Jihar Kano Tayi Rashin ‘Yan Majalisu Biyu Najeriya
  • RSF Ta Nemi A Gaggauta Gano Dan Jarida Moussa Kaka Da Ya Bace A Yamai Afrika
  • Za’a Kada Kuri’a A Kwamitin Tsaro Na MDD Kan Yaki Labarai
  • Pakistan Zata Karbi Bakwancin Saudiya, Turkiyya Da Masar Afrika
  • Guinea An Zabi Madugun Sojojin Da Suka yi Juyin Mulki Mamady A Shugaban Ƙasar, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • China Ta Yi Kira Da Kasashen Gabas Ta Tsakiya Su Hada Kai Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.