Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Author: Aliyu Bala Gerengi

Jirgin Sojin Saman Najeriya Yayi Hatsari a Jihar Neja
Published: December 6, 2025 at 9:12 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 6, 2025

Posted on December 6, 2025December 6, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Jirgin Sojin Saman Najeriya Yayi Hatsari a Jihar Neja
Published: December 6, 2025 at 9:12 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 6, 2025
Jirgin Sojin Saman Najeriya Yayi Hatsari a Jihar NejaPublished: December 6, 2025 at 9:12 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 6, 2025

Wani jirgin yaki mai suna Alpha Jet na Rundunar Sojin Saman Najeriya ya yi hatsari a kusa da Karabonde, karamar hukumar Borgu ta Jihar Neja, a yau Asabar. hatsarin wanda ya faru misalin ƙarfe 4:10 na yamma, inda matukan jirgin biyu suka yi nasarar ficewa kafin jirgin ya faɗi ya kama da wuta. Jirgin, wanda…

Ci Gaba Da Karatu “Jirgin Sojin Saman Najeriya Yayi Hatsari a Jihar Neja” »

Labarai

Kungiyar ‘Yan Jarida Ta Najeriya Ta Tabbatar Da Kyautata Rayuwar Mambobin ta
Published: December 6, 2025 at 5:46 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 6, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kungiyar ‘Yan Jarida Ta Najeriya Ta Tabbatar Da Kyautata Rayuwar Mambobin ta
Published: December 6, 2025 at 5:46 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kungiyar ‘Yan Jarida Ta Najeriya Ta Tabbatar Da Kyautata Rayuwar Mambobin taPublished: December 6, 2025 at 5:46 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kungiyar Ƴan Jarida ta Najeriya ta sake tabbatar da aniyyarta na kare haƙƙin ’yan jarida da inganta walwalar su, yayin da ta bayyana nasarorin da ta cimma tare da sabbin shirye shiryen da take kaddamarwa a taron shugabannin yankin Arewa maso Gabas da aka gudanar a Yola, Jihar Adamawa. Shugaban ƙungiyar na ƙasa, Kwamared Alhassan…

Ci Gaba Da Karatu “Kungiyar ‘Yan Jarida Ta Najeriya Ta Tabbatar Da Kyautata Rayuwar Mambobin ta” »

Labarai

Kama Muhyi Magaji Siyasa ce Kawai Inji Gwamnatin Kano
Published: December 6, 2025 at 10:04 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 6, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kama Muhyi Magaji Siyasa ce Kawai Inji Gwamnatin Kano
Published: December 6, 2025 at 10:04 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kama Muhyi Magaji Siyasa ce Kawai Inji Gwamnatin KanoPublished: December 6, 2025 at 10:04 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnatin Jihar Kano ta tabbatar da kama Muhuyi Magaji Rimingado, wanda shine tsohon shugaban hukumar yaƙi da cin hanci ta jihar ranar Juma’a, inda ta yi zargi wasu ‘yan siyasa da hannu game da kamun nasa. A sanarwar da  ofishin Kwamashinan Shari’a Abdulkarim Maude ta ce jami’an ‘yansanda ne suka kama lauyan a ofishinsa da…

Ci Gaba Da Karatu “Kama Muhyi Magaji Siyasa ce Kawai Inji Gwamnatin Kano” »

Labarai

‘Yan Sanda Sun Kama Masu Garkuwar da Mutane a Jihar Gombe
Published: December 6, 2025 at 8:35 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 6, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on ‘Yan Sanda Sun Kama Masu Garkuwar da Mutane a Jihar Gombe
Published: December 6, 2025 at 8:35 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
‘Yan Sanda Sun Kama Masu Garkuwar da Mutane a Jihar GombePublished: December 6, 2025 at 8:35 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Gombe ta bayyana cewa ta kama mutum bakwai da ake zargi da hannu a ayyukan masu garkuwa da mutane da kuma satar shanu a fadin jihar. A cewar sanarwar da rundunar ta fitar dauke da sahannun Jami’in hulda da jama’a na rundunar DSP Buhari Abdullah, an kama Abdullahi Ibrahim mai shekaru…

Ci Gaba Da Karatu “‘Yan Sanda Sun Kama Masu Garkuwar da Mutane a Jihar Gombe” »

Tsaro

Jakadan Kasar Sin a Najeriya Ya Ziyarci Tinubu
Published: December 5, 2025 at 6:05 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 5, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Jakadan Kasar Sin a Najeriya Ya Ziyarci Tinubu
Published: December 5, 2025 at 6:05 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Jakadan Kasar Sin a Najeriya Ya Ziyarci TinubuPublished: December 5, 2025 at 6:05 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaba Bola Ahmed Tinubu Ya Karɓi Baƙuncin Jakadan Ƙasar China, Yu Dunhai A ranar Juma’a, Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya karɓi Jakadan China a Najeriya Mr. Yu Dunhai tare da wani jami’in ofishin jakadancin, Mr. Zhu Songbo, a fadar shugaban ƙasa. Ziyarar ta nuna ci gaba da dangantaka mai ƙarfi tsakanin Najeriya da China…

Ci Gaba Da Karatu “Jakadan Kasar Sin a Najeriya Ya Ziyarci Tinubu” »

Najeriya

An Damke Wani Likita Da Ke Taimakawa ‘Yan-Ta’adda
Published: December 5, 2025 at 1:36 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 5, 2025

Posted on December 5, 2025December 5, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Damke Wani Likita Da Ke Taimakawa ‘Yan-Ta’adda
Published: December 5, 2025 at 1:36 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 5, 2025
An Damke Wani Likita Da Ke Taimakawa ‘Yan-Ta’addaPublished: December 5, 2025 at 1:36 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 5, 2025

Hukumar tsaron farin kaya ta DSS ta kama wani likita da ake zargi da jigilar kayan magani daga Jihar Sokoto zuwa wasu kungiyoyin masu garkuwa da mutane da ke aiki a sassan jihar Kwara. An bayyana hakan ne a cikin wata sanarwa da aka wallafa a shafin Facebook na gidan Gwamnatin Jihar Kwara a ranar…

Ci Gaba Da Karatu “An Damke Wani Likita Da Ke Taimakawa ‘Yan-Ta’adda” »

Najeriya, Tsaro

Zamu Hada Kai Mu Yaki Cutar Shan’inna (Polio)
Published: December 5, 2025 at 8:38 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 5, 2025

Posted on December 5, 2025December 5, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Zamu Hada Kai Mu Yaki Cutar Shan’inna (Polio)
Published: December 5, 2025 at 8:38 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 5, 2025
Zamu Hada Kai Mu Yaki Cutar Shan’inna (Polio)Published: December 5, 2025 at 8:38 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 5, 2025

Gwamna Inuwa Yahaya zai aiwatar da sabon tsarin bunƙasa Rigakafin cutar Polio a yan kunan Karkara tare da haɗin gwiwa da gidauniyar Gates. A ranar Alhamis ne Gwamna Muhammadu Inuwa Yahaya ya karɓi baƙoncin wata tawaga daga Gidauniyar Gates, ƙarƙashin jagorancin Daraktar yaki da Cutar Polio ta duniya, Kathy Neuzil. Taron wanda aka gudanar a…

Ci Gaba Da Karatu “Zamu Hada Kai Mu Yaki Cutar Shan’inna (Polio)” »

Labarai

Ga Dukkan Alamu Yaki Tsakanin Rasha Da Ukraine Bai Kare Ba
Published: December 5, 2025 at 8:13 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 5, 2025

Posted on December 5, 2025December 5, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Ga Dukkan Alamu Yaki Tsakanin Rasha Da Ukraine Bai Kare Ba
Published: December 5, 2025 at 8:13 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 5, 2025
Ga Dukkan Alamu Yaki Tsakanin Rasha Da Ukraine Bai Kare BaPublished: December 5, 2025 at 8:13 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 5, 2025

Shugaba Vladimir Putin na Rasha, yace wasu shawarwarin dake kumshe cikin shirin Amurka na kawo karshen yakin Ukraine, ba masu karbuwa ba ne ga kasarsa, abinda ke nuna cewa har yanzu da sauran aiki kafin a iya cimma yarjejeniya. Shugaba Donald Trump na Amurka ya kaddamar da yunkurin diflomasiyya mafi girma da aka gani na…

Ci Gaba Da Karatu “Ga Dukkan Alamu Yaki Tsakanin Rasha Da Ukraine Bai Kare Ba” »

Sauran Duniya

Gwamnatin Najeriya Na Shirin Yin Zamiya Don Biyan Bashi
Published: December 5, 2025 at 7:57 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 5, 2025

Posted on December 5, 2025December 5, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Najeriya Na Shirin Yin Zamiya Don Biyan Bashi
Published: December 5, 2025 at 7:57 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 5, 2025
Gwamnatin Najeriya Na Shirin Yin Zamiya Don Biyan BashiPublished: December 5, 2025 at 7:57 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 5, 2025

Najeriya ta amince da biyan kudi Naira biliyan 185 ga kamfanonin samar albarkatun mai da suke bin ta bashi da irin gas da suke samarwa ga injunan samar da wutar lantarki a kasar, domin karfafa bangaren makamashi da inganta samar da wutar lantarki. Majalisar Tattalin Arziki ta Kasa dake karkashin jagorancin mataimakin shugaban kasa Kashim…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Najeriya Na Shirin Yin Zamiya Don Biyan Bashi” »

Labarai

Trump: Zamu Kawo Zaman Lafiya A Fadin Duniya
Published: December 5, 2025 at 7:44 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 5, 2025

Posted on December 5, 2025December 5, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Trump: Zamu Kawo Zaman Lafiya A Fadin Duniya
Published: December 5, 2025 at 7:44 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 5, 2025
Trump: Zamu Kawo Zaman Lafiya A Fadin DuniyaPublished: December 5, 2025 at 7:44 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 5, 2025

Shugaba Donald Trump na Amurka ya hada kan shugabannin Kwango ta Kinshasa da Rwanda domin sanya hannu kan yarjejeniyar zaman lafiya jiya alhamis birnin Washington, duk da cewa har yanzu ana can ana ci gaba da gwabza fada a yankin da ya jima yana fama da fitina. Shugaba Paul Kagame na Rwanda da shugaba Felix…

Ci Gaba Da Karatu “Trump: Zamu Kawo Zaman Lafiya A Fadin Duniya” »

Amurka

Posts pagination

Previous 1 … 116 117 118 Next

Sabbin Labarai

  • Tsohuwar Jarumar Kannywood Wasila Ismail Ta Rasu
  • Za’a Fassara Hudubar Arfa Da Harshen Hausa
  • An Kamallah Jigilar Alhazain Najeriya Domin Hajjin 2026
  • Bola Ahmed Tinubu Ya Lashe Zaben Fidda Gwani Na Shugaban Kasa A Gombe
  • APC Ta Ayana Tsohon Gwamnan Bauchi M.A Abubakar A Matsayin Dan Takarar Gwamna

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Eberechi Eze Ba Zai Buga Wasannin Da Ingila Za Tayiba Arteta Wasanni
  • Gwamnatin Soji A Nijar Ta Hana Fitar Da Albarkatun Kasa Afrika
  • Kungiyar Gwamnonin Arewacin Najeriya Tayi Kakkausar Lafazi Game Da Harin Maiduguri Afrika
  • Shugaba Tinubu Ya Tafi Kasar Faransa Afrika
  • Ana Gudanar Da Zanga-Zangar Adawa Da Gwamnati A Kasar Tunisiya Siyasa
  • ‘Yan Bindiga A Mali Sun Kashe Direbobin Manyan Motoci Afrika
  • Eziekel Gomos Ya Zamo Babban Daraktan Sakatariyar Zauren Gwamnonin Arewa Najeriya
  • Kungiyar ECOWAS Ta Koka Game Da Yawan Juyin Mulki A Kasashen Afirka Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.