Tsohon Alkalin Alkalai A Najeriya Ya Rasu Yana Da Shekaru 71
Tsohon Alkalin Alkalai na Najeriya, Justice Tanko Muhammad, ya rasu. Rahotanni sun nuna cewa Allah ya karbi rayuwarsa ranar talata, inda ake ci gaba da nuna jimami da addu’a daga fannonin daban-daban na kasar. Justice Tanko Muhammad Dan Asalin garin Giade a jihar Bauchi ya rike mukamin Chief Justice na Najeriya daga shekarar 2019 zuwa…
Ci Gaba Da Karatu “Tsohon Alkalin Alkalai A Najeriya Ya Rasu Yana Da Shekaru 71” »

