Ana Zargin Wani Dan Kasar Libya Da Fataucin Mutane
Kasar Libya zata gurfanar da wani dan kungiyar ‘yan ta’adda da ake zargin sa da hannu a wani kabari da aka gano gawawwakin mutane 25 don tuhumar sa da laifin fataucin mutane, a cewar ofishin Antoni janar na Libya ranar Jumu’a. A shafin sa na Facebook, ofishin ya ce an aike wanda ake tuhumar zuwa…
Ci Gaba Da Karatu “Ana Zargin Wani Dan Kasar Libya Da Fataucin Mutane” »

