China Da Jamhuriyar Dimokraɗiyya Kwango Sun Kulla Yarjejeniya
China da jamhuriyar demokuradiyyar Kwango sun rattaba hanu kan wata yarjejeniya da zata zurfafa hadin kai tsakanin kasashen biyu ta fuskar hakar ma’adinai, kamar yadda gwamnatin Kwangon ta fada, yayinda gaggan kasashen duniya suke fadi tashin samun matsaya a kasar da Allah ya yiwa arzikin ma’adinai. Kwango ce kasa dake kan gaba a duniya wajen…
Ci Gaba Da Karatu “China Da Jamhuriyar Dimokraɗiyya Kwango Sun Kulla Yarjejeniya” »

