Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Author: Aliyu Bala Gerengi

Ankara Gano Wani Abu Mai Kama Da Abun Fashewa A Jabo Jihar Sokoto
Published: December 26, 2025 at 7:37 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 26, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Ankara Gano Wani Abu Mai Kama Da Abun Fashewa A Jabo Jihar Sokoto
Published: December 26, 2025 at 7:37 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Ankara Gano Wani Abu Mai Kama Da Abun Fashewa A Jabo Jihar SokotoPublished: December 26, 2025 at 7:37 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

An sake gano wani abu mai kama da abin fashewa a wani wuri daban, daga inda na farko ya fado zuwa, kimanin rabin kilomita Lokacin da aka fara tono wurin, an hako wani karfe mai kama da abin da ya fashe jiya, sai aka bada shawarar a dakatar da tonon, domin ana kyautata zaton cewa…

Ci Gaba Da Karatu “Ankara Gano Wani Abu Mai Kama Da Abun Fashewa A Jabo Jihar Sokoto” »

Tsaro

Jamhuriyar Nijar Ta Dakatar Da Bawa Amurkawa Visa
Published: December 26, 2025 at 10:00 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 26, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Jamhuriyar Nijar Ta Dakatar Da Bawa Amurkawa Visa
Published: December 26, 2025 at 10:00 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Jamhuriyar Nijar Ta Dakatar Da Bawa Amurkawa VisaPublished: December 26, 2025 at 10:00 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Jamhuriyar Nijar ta sanar da ɗaukar matakin ramuwar gayya ta haramta bai wa ’yan ƙasar Amurka biza gaba ɗaya, tare da hana shigowar ’yan ƙasar Amurka ƙasar Nijar na dindindin. Wannan mataki na diflomasiyya mai ƙarfi ne, wanda ke da manyan tasiri ga dangantakar yankin da kuma hulɗar ƙasa da ƙasa. Hakan ya biyo bayan…

Ci Gaba Da Karatu “Jamhuriyar Nijar Ta Dakatar Da Bawa Amurkawa Visa” »

Afrika, Amurka

Trump Yace Amurka Ta Kai Hare-Hare Masu Yawa Akan ‘Yan Ta’adda A Najeriya
Published: December 26, 2025 at 5:03 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 26, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Trump Yace Amurka Ta Kai Hare-Hare Masu Yawa Akan ‘Yan Ta’adda A Najeriya
Published: December 26, 2025 at 5:03 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Trump Yace Amurka Ta Kai Hare-Hare Masu Yawa Akan ‘Yan Ta’adda A NajeriyaPublished: December 26, 2025 at 5:03 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Trump ya ce Amurka ta kai “hare-hare masu yawa” masu kisa kan ‘yan ta’adda a Najeriya. Shugaban Ƙasar Amurka, Donald Trump, ya ce a ranar Alhamis sojojin Amurka sun kai munanan hare-hare kan ‘yan ta’addar Daular Musulunci (ISIS) a Arewa maso Yammacin Najeriya, tare da yin barazanar ci gaba da kai hare-hare idan ‘yan ta’addan…

Ci Gaba Da Karatu “Trump Yace Amurka Ta Kai Hare-Hare Masu Yawa Akan ‘Yan Ta’adda A Najeriya” »

Amurka, Labarai

Amurka Zata Fara Sayar Da Maganin Hana Kiba Da Jin Yunwa
Published: December 25, 2025 at 8:44 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 25, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Amurka Zata Fara Sayar Da Maganin Hana Kiba Da Jin Yunwa
Published: December 25, 2025 at 8:44 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Amurka Zata Fara Sayar Da Maganin Hana Kiba Da Jin YunwaPublished: December 25, 2025 at 8:44 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Masu fashin baki sun ce amincewar da aka yi da fara sayar da wani maganin rage kiba da rage jin yunwa wanda za a fara sayarwa a nan Amurka cikin watan Janairu mai zuwa, zai tilasta ma kamfanonin sarrafa abinci da gidajen sayar da abinci baki daya sauya irin abubuwan da zasu iya sayarwa da…

Ci Gaba Da Karatu “Amurka Zata Fara Sayar Da Maganin Hana Kiba Da Jin Yunwa” »

Amurka

Ukraine Tana Cigaba Da Tattaunawa Da Amurka Domin Kawo Karshen Yakin Kasar
Published: December 25, 2025 at 8:33 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 25, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Ukraine Tana Cigaba Da Tattaunawa Da Amurka Domin Kawo Karshen Yakin Kasar
Published: December 25, 2025 at 8:33 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Ukraine Tana Cigaba Da Tattaunawa Da Amurka Domin Kawo Karshen Yakin KasarPublished: December 25, 2025 at 8:33 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaba Volodymyr Zelensky na Ukraine ya ce ya tattauna na tsawon awa daya dazun nan da wakilin shugaba Donald Trump na Amurka, Steve Witkoff, da kuma surukin shugaban Jared Kushner, a kan yadda za a kawo karshen yakin Ukraine. Shugaba Zelensky ya wallafa a shafinsa na Telegram cewa tattaunawar tasu ta yi kyau, inda suka…

Ci Gaba Da Karatu “Ukraine Tana Cigaba Da Tattaunawa Da Amurka Domin Kawo Karshen Yakin Kasar” »

Amurka

Jirgin Sama Mai Saukar Ungulu Ya Kashe Mutane Biyar A Tanzaniya
Published: December 25, 2025 at 8:27 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 25, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Jirgin Sama Mai Saukar Ungulu Ya Kashe Mutane Biyar A Tanzaniya
Published: December 25, 2025 at 8:27 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Jirgin Sama Mai Saukar Ungulu Ya Kashe Mutane Biyar A TanzaniyaPublished: December 25, 2025 at 8:27 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Wani jirgin sama mai saukar ungulu ya fadi a kan dutsen Kilimanjaro na kasar Tanzaniya ya kashe mutane 5 Hukumar kula da gandun daji ta kasar ta ce wadanda suka mutu sun hada da dan jagora daya da wani likita, dukkansu ‘yan kasar ta Tanzaniya, sai kuma matukin jirgin dan kasar Zimbabwe da wasu mutane…

Ci Gaba Da Karatu “Jirgin Sama Mai Saukar Ungulu Ya Kashe Mutane Biyar A Tanzaniya” »

Afrika, Labarai

A Hudubar Kirsimeti Paparoma Leo Ya Jajantawa Al’ummar Falatsinu A Yankin Zirin Gaza
Published: December 25, 2025 at 8:19 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 25, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on A Hudubar Kirsimeti Paparoma Leo Ya Jajantawa Al’ummar Falatsinu A Yankin Zirin Gaza
Published: December 25, 2025 at 8:19 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
A Hudubar Kirsimeti Paparoma Leo Ya Jajantawa Al’ummar Falatsinu A Yankin Zirin GazaPublished: December 25, 2025 at 8:19 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

A hudubar Kirsimetinsa ta farko a yau alhamis, Paparoma Leo, ya nuna jimamin hali da al’ummar Falatsinu suke ciki a yankin zirin Gaza, yana mai furta cewa ta yaya mai hankali zai kalli Falasdinawan dake zaune cikin tanti, inda suka yi makonni suna fama da ruwan sama da iska da kuma sanyin hunturu. Paparoma Leo,…

Ci Gaba Da Karatu “A Hudubar Kirsimeti Paparoma Leo Ya Jajantawa Al’ummar Falatsinu A Yankin Zirin Gaza” »

Amurka

Harin Bom Din Maiduguri Ya Kashe Mutane Biyar Ya Raunata Fiye Da Talatin
Published: December 25, 2025 at 8:08 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 25, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Harin Bom Din Maiduguri Ya Kashe Mutane Biyar Ya Raunata Fiye Da Talatin
Published: December 25, 2025 at 8:08 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Harin Bom Din Maiduguri Ya Kashe Mutane Biyar Ya Raunata Fiye Da TalatinPublished: December 25, 2025 at 8:08 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Bam ya tashi cikin wani masallaci a lokacin sallar magariba jiya da daddare a wata kasuwa dake Maiduguri, babban birnin jihar Borno, inda ya kashe mutane akalla 5, ya raunata wasu fiye da 30. ‘Yan sanda sun ce watakila harin na kunar-bakin-wake ne, inda kakakin ‘yan sandan jihar, Nahum Daso ya fada cikin wata sanarwa…

Ci Gaba Da Karatu “Harin Bom Din Maiduguri Ya Kashe Mutane Biyar Ya Raunata Fiye Da Talatin” »

Najeriya

Shugaba Tinubu Yakarawa Mambobin ASUU Kashi 40 Na Albashi
Published: December 25, 2025 at 7:30 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 25, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaba Tinubu Yakarawa Mambobin ASUU Kashi 40 Na Albashi
Published: December 25, 2025 at 7:30 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaba Tinubu Yakarawa Mambobin ASUU Kashi 40 Na AlbashiPublished: December 25, 2025 at 7:30 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kungiyar Malaman Jami’o’in Najeriya wayo (ASUU) ta nuna farin ciki bayan gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ta amince da ƙarin albashi da kashi 40 cikin 100 ga malaman jami’o’i, biyo bayan nasarar sake tattaunawa kan yarjejeniyar 2009 da aka kulla tsakanin ASUU da gwamnatin tarayya. ASUU ta sanar da cewa an cimma yarjejeniyar ne a…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaba Tinubu Yakarawa Mambobin ASUU Kashi 40 Na Albashi” »

Najeriya

An Bukaci Mabiya Addinin Kirista Da Suyi Koyi Da Rayuwar Yesu
Published: December 25, 2025 at 2:24 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 25, 2025

Posted on December 25, 2025December 25, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Bukaci Mabiya Addinin Kirista Da Suyi Koyi Da Rayuwar Yesu
Published: December 25, 2025 at 2:24 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 25, 2025
An Bukaci Mabiya Addinin Kirista Da Suyi Koyi Da Rayuwar YesuPublished: December 25, 2025 at 2:24 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 25, 2025

Gwamna Inuwa Yahaya Ya Taya Kiristoci Murna; Ya Buƙaci Su Ci Gaba Da Addu’o’in Zaman Lafiya Da Haɗin Kai A Jihar Gombe Da Najeriya. Gwamnan jihar Gombe Muhammadu Inuwa Yahaya ya taya al’ummar Kirista na jihar Gombe dama duniya baki ɗaya murnar bikin Kirsimeti na bana, inda ya bayyana bikin a matsayin lokacin dake karfafa…

Ci Gaba Da Karatu “An Bukaci Mabiya Addinin Kirista Da Suyi Koyi Da Rayuwar Yesu” »

Najeriya, Nishadi

Posts pagination

Previous 1 … 36 37 38 … 58 Next

Sabbin Labarai

  • Jihar Gombe Ta Saka Hannu Kan Yarjejeniya Da Kamfanonin Tunisiya
  • Anyi Sallar Rokon Ruwa A Saudiya
  • Rundunar ‘Yan Sanda Sun Ceto Wani Daga Hannun Masu Garkuwa
  • Rasha Takai Mummunan Hari Birnin Kyiv
  • Amurka Tafara Mayar Da ‘Yan Afghanistan Da Suka Makale A Qatar

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • Gwamnonin Arewa Sunyi Allah Wadai Da Matsalar Tsaro A Shiyar Labarai
  • Gwamnan Gombe Ya kori Wasu Hadimansa Bisa Cin Zarafin Kansila Najeriya
  • Ana Sa Ran FIFA Za Ta Yanke Hukunci Kan Karar Da Najeriya Ta Shigar Kan DR Congo Wasanni
  • Salmanu: Ci Gaban Wikki Tourist FC Shine A Gaba Na Wasanni
  • Gwamna Fubara Ya Koma Jam’iyar APC Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Putin, Sakon Sabuwar Shekara Ya Jinjinawa Dakarun Rasha Da Suke Yaki A Ukraine Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Babangida: Hakika Abiola Ya Lashe Zaben Watan Yuni 1993 Labarai
  • Ana Jimamin Mutuwar Giwa Mai Shekaru Kusan 60 A Kasar Kenya Sauran Duniya
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.