Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Author: Aliyu Bala Gerengi

Kimanin Ganga Miliyan 40 Na Danyen Albarkatun Mai Yayi Kwantai A Kasashen Afirka Ta Yamma
Published: December 18, 2025 at 7:53 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 18, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kimanin Ganga Miliyan 40 Na Danyen Albarkatun Mai Yayi Kwantai A Kasashen Afirka Ta Yamma
Published: December 18, 2025 at 7:53 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kimanin Ganga Miliyan 40 Na Danyen Albarkatun Mai Yayi Kwantai A Kasashen Afirka Ta YammaPublished: December 18, 2025 at 7:53 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Danyen man fetur dake fitowa daga Afirka ta Yamma yana yin kwantai a kasuwannin mai na duniya, yayin da dillalai suke neman masu sayen man da za a yi lodi daga 26 ga watan nan na Disamba har zuwa watan janairu. Dillalai da masana a wannan fannin sunce yawan danyen man fetur na Najeriya da…

Ci Gaba Da Karatu “Kimanin Ganga Miliyan 40 Na Danyen Albarkatun Mai Yayi Kwantai A Kasashen Afirka Ta Yamma” »

Afrika

Kasar Afirka Ta Kudu Ta Tsare Wasu Amurkawa
Published: December 18, 2025 at 7:27 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 18, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kasar Afirka Ta Kudu Ta Tsare Wasu Amurkawa
Published: December 18, 2025 at 7:27 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kasar Afirka Ta Kudu Ta Tsare Wasu AmurkawaPublished: December 18, 2025 at 7:27 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Amurka ta yi tur da tsare wasu jami’an ta da kasar Afirka ta Kudu ta yi, wadanda aka ce su na aikin ba da tallafi ga turawan Afirka ta kudu jinsin Afrikaner. Wani jami’in hukumar kula da shige da ficen baki ta Amurka ya fadawa kamfanin dillancin labaran reuters cewa an tsare wasu jami’an hukumar…

Ci Gaba Da Karatu “Kasar Afirka Ta Kudu Ta Tsare Wasu Amurkawa” »

Amurka

Burkina Faso Ta Sako ‘Yan Najeriya 11
Published: December 18, 2025 at 7:17 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 18, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Burkina Faso Ta Sako ‘Yan Najeriya 11
Published: December 18, 2025 at 7:17 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Burkina Faso Ta Sako ‘Yan Najeriya 11Published: December 18, 2025 at 7:17 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Burkina Faso ta saki mayakan Najeriya su 11 wadanda ta tsare fiye da mako guda da ya shige, a bayan da jirginsu yayi saukar gaggawa. Ministan harkokin wajen Najeriya, Yusuf Tuggar, ya fada ranar alhamis cikin wata sanarwa ta kafar X cewa an warware batun matuka jirgin saman yakin Najeriya da mutanen dake cikin jirgin…

Ci Gaba Da Karatu “Burkina Faso Ta Sako ‘Yan Najeriya 11” »

Najeriya

Tinubu Ya Nada Shugabannin Hukumar NERC
Published: December 18, 2025 at 5:47 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 18, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Tinubu Ya Nada Shugabannin Hukumar NERC
Published: December 18, 2025 at 5:47 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Tinubu Ya Nada Shugabannin Hukumar NERCPublished: December 18, 2025 at 5:47 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaba Tinubu ya tabbatar da naɗin shugabannin Hukumar Kula da Wutar Lantarki ta Ƙasa (NERC) Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya amince da sake naɗa sabon kwamitin gudanarwa na Hukumar Kula da Wutar Lantarki ta Ƙasa (NERC), biyo bayan tabbatar da su da Majalisar Dattawa ta yi a ranar 16 ga Disamba. A cikin sanarwar…

Ci Gaba Da Karatu “Tinubu Ya Nada Shugabannin Hukumar NERC” »

Najeriya

Tsohon Dan-Takarar Gwamnan PDP A Gombe Ya Shiga ADC
Published: December 18, 2025 at 9:50 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 18, 2025

Posted on December 18, 2025December 18, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Tsohon Dan-Takarar Gwamnan PDP A Gombe Ya Shiga ADC
Published: December 18, 2025 at 9:50 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 18, 2025
Tsohon Dan-Takarar Gwamnan PDP A Gombe Ya Shiga ADCPublished: December 18, 2025 at 9:50 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 18, 2025

Ɗan takarar gwamnan jihar Gombe na jam’iyyar PDP a zaɓen 2023, Muhammad Jibrin Barde, ya fice daga PDP zuwa jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) gabanin zaɓen 2027. Dan Barde ya bayyana hakan a daren ranar Talata a gidansa, inda ya nuna katin zamowa mamba na ADC, yana mai cewa ya dawo ne domin sabunta rajistar…

Ci Gaba Da Karatu “Tsohon Dan-Takarar Gwamnan PDP A Gombe Ya Shiga ADC” »

Siyasa

Burkina Faso Ta Sako Jami’an Rundunar Sojin Saman Najeriya 11 Da Aka Tsare
Published: December 18, 2025 at 7:12 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 18, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Burkina Faso Ta Sako Jami’an Rundunar Sojin Saman Najeriya 11 Da Aka Tsare
Published: December 18, 2025 at 7:12 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Burkina Faso Ta Sako Jami’an Rundunar Sojin Saman Najeriya 11 Da Aka TsarePublished: December 18, 2025 at 7:12 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kasar Burkina Faso ta saki jami’an Rundunar Sojin Sama ta Najeriya 11 da aka tsare. Gwamnatin Tarayya ta tabbatar da sakin wani jirgin saman Rundunar Sojin Sama ta Najeriya (NAF) da kuma jami’ansa 11 da aka tsare a ƙasar Burkina Faso, bayan da jirgin ya yi saukar gaggawa. Mai magana da yawun Ma’aikatar Harkokin Waje,…

Ci Gaba Da Karatu “Burkina Faso Ta Sako Jami’an Rundunar Sojin Saman Najeriya 11 Da Aka Tsare” »

Tsaro

Shugaba Saied Yana Cigaba Da Samun Goyon Bayan Al’ummar Kasar Tunisiya
Published: December 18, 2025 at 6:41 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 18, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaba Saied Yana Cigaba Da Samun Goyon Bayan Al’ummar Kasar Tunisiya
Published: December 18, 2025 at 6:41 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaba Saied Yana Cigaba Da Samun Goyon Bayan Al’ummar Kasar TunisiyaPublished: December 18, 2025 at 6:41 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Magoya bayan shugaba Kais Saied na Tunisia sun yi gangami a babban birnin kasar ranar Laraba, inda suke kiran ‘yan adawa da maciya amana, biyo bayan zanga-zanga da aka yi ta yi a tituna a makonnin baya bayannan da ke nuni da karin tsami a banbance banbancen siyasa. Wannan gangami na ‘yan adawar siyasa, ya…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaba Saied Yana Cigaba Da Samun Goyon Bayan Al’ummar Kasar Tunisiya” »

Afrika, Labarai

Kudaden Shigan Kasar Namibia Ya Bunkasa Saboda Tashin Farashin Gwal
Published: December 18, 2025 at 6:33 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 18, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kudaden Shigan Kasar Namibia Ya Bunkasa Saboda Tashin Farashin Gwal
Published: December 18, 2025 at 6:33 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kudaden Shigan Kasar Namibia Ya Bunkasa Saboda Tashin Farashin GwalPublished: December 18, 2025 at 6:33 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

A karon farko, kudaden shiga da ake samu daga wasu ma’adanai ya zarce na diamond a Namibia, a cewar sashen hakar ma’adanai ta kasar, a inda hauhawar farashin gwal da na uranium suka kara ingiza kudaden da ake samu. A da diamond ke bada babbar gudummawa wajen cika asusun kasar da kudi, inda ya kai…

Ci Gaba Da Karatu “Kudaden Shigan Kasar Namibia Ya Bunkasa Saboda Tashin Farashin Gwal” »

Labarai

Shugaba Tinubu Ya Turawa Majalisa Sunayen Mutane Biyun Da Zasu Shugabanci Sashin Albarkatun Mai
Published: December 18, 2025 at 6:24 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 18, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaba Tinubu Ya Turawa Majalisa Sunayen Mutane Biyun Da Zasu Shugabanci Sashin Albarkatun Mai
Published: December 18, 2025 at 6:24 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaba Tinubu Ya Turawa Majalisa Sunayen Mutane Biyun Da Zasu Shugabanci Sashin Albarkatun MaiPublished: December 18, 2025 at 6:24 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Nigeria, Bola Tinubu, ya turawa majalisar dattijai sunayen mutane biyu da zasu shugabanci sashen lura da alabarkatun man fetur na kasar, don tantancewa, bayan da shugabbannin baya suka yi murabus, biyo bayan dambarwar da aka tafka tsakanin wani sashe da attajri Alhaji Aliko Dangote. Tinubu ya fidda sabbin mutanen ne bayan da Gbenga Komolafe,…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaba Tinubu Ya Turawa Majalisa Sunayen Mutane Biyun Da Zasu Shugabanci Sashin Albarkatun Mai” »

Labarai, Najeriya

Maharan Bindiga Sun Kashe Mutane 12 Masu Hakar Ma’adanai A Jihar Filato
Published: December 18, 2025 at 6:17 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 18, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Maharan Bindiga Sun Kashe Mutane 12 Masu Hakar Ma’adanai A Jihar Filato
Published: December 18, 2025 at 6:17 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Maharan Bindiga Sun Kashe Mutane 12 Masu Hakar Ma’adanai A Jihar FilatoPublished: December 18, 2025 at 6:17 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

A kalla mutane 12 suka rasa rayukan su, yayin da kuma aka yi garkuwa da wasu 3, lokacin da wasu ‘yan bindiga suka kai farmaki wajen hakar ma’adanai a kauyen Atoso da ke jihar filato a Nijeriya, a cewar wani wakilin cikin gida ranar Laraba. Daylop Solomon Mwantiri, wanda shi ne shugaban kungiyar matasan Berom,…

Ci Gaba Da Karatu “Maharan Bindiga Sun Kashe Mutane 12 Masu Hakar Ma’adanai A Jihar Filato” »

Labarai, Tsaro

Posts pagination

Previous 1 … 43 44 45 … 57 Next

Sabbin Labarai

  • Shugaba Tinubu Ya Nada Shugaban NAHCON
  • Amurka Zata Hana Kwankwaso Shiga Kasar
  • Farfesa Inuwa Ja’afaru Yakarbi Ragamar Shugabancin Jami’ar Kashere
  • Shugaban Amurka Zai Sake Aika Jirgin Yaki Gabas Ta Tsakiya
  • Dalibin Jami’a Ya Rasa Ransa A Birnin Dakar Yayin Zanga Zanga

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • Ansamu Maganin Da Yake Rage Kitsen Jijiyoyi A Amurka Amurka
  • An Bude Kamfanin Sarrafa Ma’adanai A Kasar Mozambique Labarai
  • Jamhuriyar Dimokraɗiyya Kwango Ta Bukaci Rwanda Ta Daina Marawa ‘Yan Tawayen M23 Baya Afrika
  • Maganganun Jami’an Shige Da Fice Dana Shugaban Kasa Trump Suna Cin Karo Da Juna Amurka
  • Majalisar Wakilai Tayi Allah Wadai Da Hare-Haren ‘Yan Bindiga A Gombe Labarai
  • Hukumar Tsaron Civil Defence A Gombe Ta Samar Da Jami’ai Don Tabbatar Da Tsaro A Bukukuwan Karshen Shekara Labarai
  • Fitaccen Dan Jarida a Sokoto Surajo Dalhatu Sifawa Ya Rasu Najeriya
  • Jam’iyyar ADC Ta Karbi Peter Obi Da Wasu Manyan ‘Yan-Siyasa Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.