Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Author: Aliyu Bala Gerengi

An Kashe Sojojin Bangladesh A Kasar Sudan
Published: December 14, 2025 at 5:56 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 14, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Kashe Sojojin Bangladesh A Kasar Sudan
Published: December 14, 2025 at 5:56 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
An Kashe Sojojin Bangladesh A Kasar SudanPublished: December 14, 2025 at 5:56 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Rundunar sojojin kasar Bangladesh ta ce an kashe sojojinta su akalla 6 masu aikin kiyaye zaman lafiya, kuma aka raunata wasu guda 8 a harin da aka kai kan wani sansanin ‘yan kiyaye zaman lafiya na MDD a Abyei a kasar Sudan. A cikin wata sanarwar da ta bada, rundunar ta ce har yanzu ana…

Ci Gaba Da Karatu “An Kashe Sojojin Bangladesh A Kasar Sudan” »

Tsaro

Amurka Na Zargi Kasar Rwanda Da Kokarin Saba Yarjejeniyar Zaman Lafiya
Published: December 13, 2025 at 8:03 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 13, 2025

Posted on December 13, 2025December 13, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Amurka Na Zargi Kasar Rwanda Da Kokarin Saba Yarjejeniyar Zaman Lafiya
Published: December 13, 2025 at 8:03 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 13, 2025
Amurka Na Zargi Kasar Rwanda Da Kokarin Saba Yarjejeniyar Zaman LafiyaPublished: December 13, 2025 at 8:03 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 13, 2025

Sakataren harkokin wajen Amurka Marco Rubio yace take-taken kasar Rwanda a yankin gabashin kasar Kwango ta Kinshasa sun keta yarjejeniyar zaman lafiyar da aka rattaba ma hannu karkashin jagorancin shugaba Donald Trump na Amurka a Washington. A cikin wata sanarwar da ya buga a shafin zumunci na X ranar asabar, Rubio yace a bayyane yake…

Ci Gaba Da Karatu “Amurka Na Zargi Kasar Rwanda Da Kokarin Saba Yarjejeniyar Zaman Lafiya” »

Amurka

Kungiyar ISIS Ta Kashe Sojojin Amurka Biyu
Published: December 13, 2025 at 7:55 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 13, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kungiyar ISIS Ta Kashe Sojojin Amurka Biyu
Published: December 13, 2025 at 7:55 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kungiyar ISIS Ta Kashe Sojojin Amurka BiyuPublished: December 13, 2025 at 7:55 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

An kashe sojojin Amurka biyu da wani farar hula ba Amurke daya, yayin da aka raunata wasu mutanen uku a lokacin da wani dan kungiyar ISIS yayi musu kwanton bauna ya bude musu wuta a yankin tsakiyar kasar Sham, watau Syria a yau din nan. Wannan shine harin farko da ya haddasa mutuwa da aka…

Ci Gaba Da Karatu “Kungiyar ISIS Ta Kashe Sojojin Amurka Biyu” »

Amurka

Alhassan Yayi Nasarar Kifar Da Wurkilili A Gasar Damben Gargajiya
Published: December 13, 2025 at 6:33 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 14, 2025

Posted on December 13, 2025December 14, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Alhassan Yayi Nasarar Kifar Da Wurkilili A Gasar Damben Gargajiya
Published: December 13, 2025 at 6:33 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 14, 2025
Alhassan Yayi Nasarar Kifar Da Wurkilili A Gasar Damben GargajiyaPublished: December 13, 2025 at 6:33 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 14, 2025

A fafatawar jihar Kano tsakanin Alhasan na ɓangaren Jamus da Wurƙilili na ɓangaren kudu, wasan ya baiwa kudawa ruwa, domin kuwa Alhasan ɗin ya yi nasarar kifar da Wurƙilili a naushin rugu-rugo da akayi. Alhasan dai da Junior Ramadan sun koma gidan Damaben jihar Kano ne bayan shafe tsawon lokaci suna fafata wasa a jihar…

Ci Gaba Da Karatu “Alhassan Yayi Nasarar Kifar Da Wurkilili A Gasar Damben Gargajiya” »

Wasanni

Gwamna Abba Kabir Ya Hana Yunkurin Kafa Sabuwar Hisba A Kano
Published: December 13, 2025 at 3:08 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 13, 2025

Posted on December 13, 2025December 13, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamna Abba Kabir Ya Hana Yunkurin Kafa Sabuwar Hisba A Kano
Published: December 13, 2025 at 3:08 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 13, 2025
Gwamna Abba Kabir Ya Hana Yunkurin Kafa Sabuwar Hisba A KanoPublished: December 13, 2025 at 3:08 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 13, 2025

Gwamnatin Kano ta umarci jami’an tsaro su dakatar da masu yunkurin kafa hukumar Hisbah mai zaman kanta. Gwamnatin Jihar Kano ta fitar da umarnin zantaswa da ya haramta wata kungiya da ke aiki da sunan “Independent Hisbah Fisabilillahi” Wannan umarni da Gwamna Abba Kabir Yusuf ya sanya wa hannu, mai dauke da ranar 8 ga…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamna Abba Kabir Ya Hana Yunkurin Kafa Sabuwar Hisba A Kano” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya

Gidauniya: An Fara Tiyatar ‘Hernia’ Da ‘Hydrocele’ Kyauta A Jihar Katsina
Published: December 13, 2025 at 10:29 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 13, 2025

Posted on December 13, 2025December 13, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gidauniya: An Fara Tiyatar ‘Hernia’ Da ‘Hydrocele’ Kyauta A Jihar Katsina
Published: December 13, 2025 at 10:29 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 13, 2025
Gidauniya: An Fara Tiyatar ‘Hernia’ Da ‘Hydrocele’ Kyauta A Jihar KatsinaPublished: December 13, 2025 at 10:29 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 13, 2025

Gidauniyar Alhaji Dahiru Barau Mangal, wato Mangal Foundation, ta fara gudanar da tiyatar cutar Hernia da Hydrocele kyauta ga mutane sama da 800 a jihar Katsina. An fara aikin ne a Babban Asibitin Katsina ranar Juma’a 12 ga Disamba, 2025, bayan kammala tantance mutanen da ke fama da cututtukan a kwanakin baya. A yayin tantancewar,…

Ci Gaba Da Karatu “Gidauniya: An Fara Tiyatar ‘Hernia’ Da ‘Hydrocele’ Kyauta A Jihar Katsina” »

Labarai

Amurka Ta Daina Bawa Israila Bayanan Sirri
Published: December 13, 2025 at 9:40 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 13, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Amurka Ta Daina Bawa Israila Bayanan Sirri
Published: December 13, 2025 at 9:40 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Amurka Ta Daina Bawa Israila Bayanan SirriPublished: December 13, 2025 at 9:40 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Jami’an leken asirin Amurka sun dakatar da bawa kasar Isra’ila bayanan leken asiri masu muhimmanci na wani dan lokaci a zamanin gwamnatin shugaba Biden, a saboda damuwa kan yadda Isra’ilar take gudanar da yakin Gaza. Wasu jami’ai 6 dake da masaniya game da lamarin sun fada ma kamfanin dillancin labarai na AP cewa a cikin…

Ci Gaba Da Karatu “Amurka Ta Daina Bawa Israila Bayanan Sirri” »

Amurka

Kasashen Cambvodia Da Thailand Sun Kulla Yarjejeniyar Tsagaita Wuta
Published: December 13, 2025 at 9:30 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 13, 2025

Posted on December 13, 2025December 13, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kasashen Cambvodia Da Thailand Sun Kulla Yarjejeniyar Tsagaita Wuta
Published: December 13, 2025 at 9:30 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 13, 2025
Kasashen Cambvodia Da Thailand Sun Kulla Yarjejeniyar Tsagaita WutaPublished: December 13, 2025 at 9:30 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 13, 2025

Cambvodia ta ce sojoji da jiragen yakin kasar thailand suna ci gaba da kai hare-hare a wasu yankunan bakin iyakarsu a ranar asabar da safe, sa’o’i bayan da shugaba Donald Trump na Amurka yayi ikirarin cewa ya kulla yarjejeniyar tsagaita wuta a tsakanin makwabtan biyu. Ma’aikatar yada labarai ta Cambodia ta ce sojojin Thailand ba…

Ci Gaba Da Karatu “Kasashen Cambvodia Da Thailand Sun Kulla Yarjejeniyar Tsagaita Wuta” »

Tsaro

Ana Cigaba Da Jimamin Rasuwar Mataimakin Gwamnan Bayelsa
Published: December 12, 2025 at 4:36 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 12, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Ana Cigaba Da Jimamin Rasuwar Mataimakin Gwamnan Bayelsa
Published: December 12, 2025 at 4:36 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Ana Cigaba Da Jimamin Rasuwar Mataimakin Gwamnan BayelsaPublished: December 12, 2025 at 4:36 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ana jimamin rasuwar mataimakin gwamna a jihar Bayelsaa Gwamnatin Bayelsa ta tabbatar da rasuwar Mataimakin Gwamnan jihar Bayelsa Senator Lawrence Ewhrudjakpo a hukumance Lawrence mai kimanin shekaru 60, ya yanke jiki ya fadi ranar Alhamis, a gidan gwamnatin jihar da ke Yenagoa babban birnin jihar. Bayan an garzaya da shi asibi ne, kuma likitoci suka…

Ci Gaba Da Karatu “Ana Cigaba Da Jimamin Rasuwar Mataimakin Gwamnan Bayelsa” »

Najeriya

Ministan Tsaro Ya Umarci Janye Sojoji Daga Shingayen Bincike A Tituna
Published: December 12, 2025 at 11:20 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 12, 2025

Posted on December 12, 2025December 12, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Ministan Tsaro Ya Umarci Janye Sojoji Daga Shingayen Bincike A Tituna
Published: December 12, 2025 at 11:20 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 12, 2025
Ministan Tsaro Ya Umarci Janye Sojoji Daga Shingayen Bincike A TitunaPublished: December 12, 2025 at 11:20 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 12, 2025

Ministan tsaro ya umarci janye sojoji daga shingayen bincike a Titunan kasar. Ministan tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa (mai ritaya), ya bayar da umarnin gaggawa na janye dakarun sojoji daga wuraren binciken ababan hawa da ke manyan tituna a sassa daban-daban na ƙasar. Ya bayyana cewa wannan matakin na da nufin mayar da hankali kan…

Ci Gaba Da Karatu “Ministan Tsaro Ya Umarci Janye Sojoji Daga Shingayen Bincike A Tituna” »

Najeriya

Posts pagination

Previous 1 … 50 51 52 … 57 Next

Sabbin Labarai

  • Amurka Zata Hana Kwankwaso Shiga Kasar
  • Farfesa Inuwa Ja’afaru Yakarbi Ragamar Shugabancin Jami’ar Kashere
  • Shugaban Amurka Zai Sake Aika Jirgin Yaki Gabas Ta Tsakiya
  • Dalibin Jami’a Ya Rasa Ransa A Birnin Dakar Yayin Zanga Zanga
  • Kasar Zimbabwe Ta Samar Da Dokar Tsawaita Mulkin Mnangagwa Zuwa 2030

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • Shugaban Amurka Donald Trump Yace Bai Taba Shiga Jirgin Jeffrey Epstein Ba Labarai
  • Hafsan Sojin Najeriya: Samar Da Sabbin Wajen Horas Da Sojoji Zai Inganta Tsaro Tsaro
  • Tinubu: Munsayi Jiragen Yaki Daga Wajen Amurka Amurka
  • Shugaba Donald Trump Yabada Umarnin Hana Jiragen Dakon Mai Shiga Venezuela Amurka
  • Mutane Da Dama Sun Rasa Rayukansu Yayin Rikici A Uganda Siyasa
  • Jihar Gombe Tayi Fice A Bangaren Inganta Lafiya Matakin Farko Najeriya
  • Wani Bayahude Ya Harbe Bafalatsine Dan Shekaru 16 Tsaro
  • Amurka Ta Bada Tabbacin Baiwa Ukraine Tsaron Na Shekaru 15 Amurka
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.