Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Author: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnatin Somaliya Da MDD Sun Bayyana Cewa Kimanin Mutane Miliyan Shida Da Rabi Suna Fuskantar Barazanar Yunwa
Published: February 24, 2026 at 7:51 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 24, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Somaliya Da MDD Sun Bayyana Cewa Kimanin Mutane Miliyan Shida Da Rabi Suna Fuskantar Barazanar Yunwa
Published: February 24, 2026 at 7:51 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnatin Somaliya Da MDD Sun Bayyana Cewa Kimanin Mutane Miliyan Shida Da Rabi Suna Fuskantar Barazanar YunwaPublished: February 24, 2026 at 7:51 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

MDD da gwamnatin Somaliya sun fada Ranar talata cewa kimanin ‘yan kasar somaliyan milyan shida da rabi ne suke fuskantar ‘yunwa mai matsanani sakamakon fari, domin ko a makon jiya ma hukumar samar da abinci ta MDD tayi gargadin cewa tallafin abinci da take bayarwa a kasar zai tsaya cik cikin watan Afrilun bana, idan…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Somaliya Da MDD Sun Bayyana Cewa Kimanin Mutane Miliyan Shida Da Rabi Suna Fuskantar Barazanar Yunwa” »

Labarai, Sauran Duniya

Babban Bankin Najeriya Ya Rage Kudin Ruwa Da Kashi Daya Cikin Dari
Published: February 24, 2026 at 7:40 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 24, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Babban Bankin Najeriya Ya Rage Kudin Ruwa Da Kashi Daya Cikin Dari
Published: February 24, 2026 at 7:40 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Babban Bankin Najeriya Ya Rage Kudin Ruwa Da Kashi Daya Cikin DariPublished: February 24, 2026 at 7:40 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Babban Bankin Najeriya ya rage kudin ruwa da rabin maki ko rabin kashi daya cikin dari a ranar talatan nan, yana mai cewa a hasashen sa ya auna dai dai game da kasadaf dake tattare da tattalin arziki, kuma yana ganin farashin kayayyaki zai kara faduwa. Wannan shawara na babban bankin ya tsaida kudin ruwa…

Ci Gaba Da Karatu “Babban Bankin Najeriya Ya Rage Kudin Ruwa Da Kashi Daya Cikin Dari” »

Labarai, Najeriya

Shari’ar Abubakar Malami Ta Kaura Zuwa Sabon Alkali
Published: February 24, 2026 at 3:52 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 24, 2026

Posted on February 24, 2026February 24, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shari’ar Abubakar Malami Ta Kaura Zuwa Sabon Alkali
Published: February 24, 2026 at 3:52 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 24, 2026
Shari’ar Abubakar Malami Ta Kaura Zuwa Sabon AlkaliPublished: February 24, 2026 at 3:52 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 24, 2026

Babban alƙalin kotun tarayya, John Tsoho, ya mayar da shari’o’i biyu da EFCC ta shigar kan Abubakar Malami da Mai Shari’a Joyce Abdulmalik, wadda ta sanya ranar 27 ga Fabrairu domin fara sauraro. Matakin ya biyo bayan janyewar Mai Shari’a Obiora Egwuatu daga shari’ar saboda dalilai na ƙashin kai da kuma muradin adalci. EFCC na…

Ci Gaba Da Karatu “Shari’ar Abubakar Malami Ta Kaura Zuwa Sabon Alkali” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya

Babban Sufeton ‘Yan Sandan Najeriya Ya Sauka A Mukaminsa
Published: February 24, 2026 at 2:47 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 24, 2026

Posted on February 24, 2026February 24, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Babban Sufeton ‘Yan Sandan Najeriya Ya Sauka A Mukaminsa
Published: February 24, 2026 at 2:47 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 24, 2026
Babban Sufeton ‘Yan Sandan Najeriya Ya Sauka A MukaminsaPublished: February 24, 2026 at 2:47 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 24, 2026

Gidan talabijin na Arise News ta rawaito cewa, wata majiya a fadar shugaban ƙasa ta tabbatar da sallamar Kayode Egbetokun daga mukamin babban sufeto janar na ƴansandan Najeriya a ranar Talata. Rahotanni sun bayyana cewa za a sanar da hakan a hukumance nan gaba kadan.

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya

An Kama Tsohon Jakadan Birtaniya A Amurka Peter Mandelson
Published: February 24, 2026 at 11:32 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 24, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Kama Tsohon Jakadan Birtaniya A Amurka Peter Mandelson
Published: February 24, 2026 at 11:32 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
An Kama Tsohon Jakadan Birtaniya A Amurka Peter MandelsonPublished: February 24, 2026 at 11:32 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

‘Yan sanda a London sun kama tsohon jakadan Britaniya a Amurka Peter Mandelson ranar litinin, suna zarginsa da nuna rashin da’a yayinda yake rike da mukamin gwamnati, sakamakon mu’amalarsa da tsohon mai laifi ta lalata da mata da basu kosa ba, Jeffrey Epstein. An kori Mandelson dan shekaru 72 akan mukaminsa na jakadan Britaniya a…

Ci Gaba Da Karatu “An Kama Tsohon Jakadan Birtaniya A Amurka Peter Mandelson” »

Amurka, Labarai, Najeriya

Ana Zargin Tsohon Shugaban Kasar Philippines Da Ta’addaci A Lokacin Mulkinsa
Published: February 24, 2026 at 11:27 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 24, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Ana Zargin Tsohon Shugaban Kasar Philippines Da Ta’addaci A Lokacin Mulkinsa
Published: February 24, 2026 at 11:27 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Ana Zargin Tsohon Shugaban Kasar Philippines Da Ta’addaci A Lokacin MulkinsaPublished: February 24, 2026 at 11:27 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ranar Litinin, masu gabatar da kara a gaban babbar kotun kasa da kasa mai hukunta laifuffukan yaki, sun gayawa kotun cewa tsohon shugaban Phllipines Rodrigo Duterte, shine “jigo” a kisan dubban mutane lokacin mulkinsa, a lokacin da suke matsa kaimi na ganin an ci gaba da shari’ar sa. Masu gabatar da kara a gaban kotun…

Ci Gaba Da Karatu “Ana Zargin Tsohon Shugaban Kasar Philippines Da Ta’addaci A Lokacin Mulkinsa” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Sauran Duniya, Siyasa

An Canza Shugabannin Hukumar Hakar Ma’adanai A Congo
Published: February 24, 2026 at 11:18 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 24, 2026

Posted on February 24, 2026February 24, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Canza Shugabannin Hukumar Hakar Ma’adanai A Congo
Published: February 24, 2026 at 11:18 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 24, 2026
An Canza Shugabannin Hukumar Hakar Ma’adanai A CongoPublished: February 24, 2026 at 11:18 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 24, 2026

Shugaban jamhuriyar Dimokraɗiyyar kwango ya canza shugabancin hukumar kula da ma’adinai na kasar, kamar yadda gwamnatin ta bada sanarwa ranar Litinin, wannan gagarumin garambawul ne a dai dai lokacin da shawarwari da Amurka dangane ma’dinan kasar suke kankama. Wani babban jami’in gwamnatin kasar Deogratias Ngele Masudi, zai karbi shugabancin hukumar, yayinda Baraka Kabemba, zai zama…

Ci Gaba Da Karatu “An Canza Shugabannin Hukumar Hakar Ma’adanai A Congo” »

Labarai, Sauran Duniya

Aikin Layin Dogon Kasar Uganda Zai Hade Kasar Da Tanzania Da Kwango
Published: February 24, 2026 at 11:11 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 24, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Aikin Layin Dogon Kasar Uganda Zai Hade Kasar Da Tanzania Da Kwango
Published: February 24, 2026 at 11:11 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Aikin Layin Dogon Kasar Uganda Zai Hade Kasar Da Tanzania Da KwangoPublished: February 24, 2026 at 11:11 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Uganda tana son sabon aikin layin dogo da take yi ya hade da Tanzania, kamar yadda yake kunshe cikin wasu bayanai da kamfanin dillancin labarai na Reuters ya gani, wadda hakan zai baiwa kasar wata damar jigilar ma’adinai da suka hada da zinari, copper da kuma karafa. Yanzu haka dai Uganda tana tura galibin kayayyaki…

Ci Gaba Da Karatu “Aikin Layin Dogon Kasar Uganda Zai Hade Kasar Da Tanzania Da Kwango” »

Kimiya, Labarai, Sauran Duniya

Bankin Duniya Zaibawa Kasar Mozambique Lamunin Dala Bilyan Shida
Published: February 24, 2026 at 11:03 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 24, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Bankin Duniya Zaibawa Kasar Mozambique Lamunin Dala Bilyan Shida
Published: February 24, 2026 at 11:03 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Bankin Duniya Zaibawa Kasar Mozambique Lamunin Dala Bilyan ShidaPublished: February 24, 2026 at 11:03 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Bankin duniya yana shirin zai baiwa Mozambique rancen kudi dala bilyan shida galibi da sassaucin gaske domin ayyukanta na samar da abubuwan more rayuwa ga al’umarta cikin shekaru biyar masu zuwa, kamar yadda wani babban jami’in bankin ya fada ranar Litinin. Baitul malin gwamnatin kasar yana fuskantar mawuyacin hali, har ma asusun bada lamuni na…

Ci Gaba Da Karatu “Bankin Duniya Zaibawa Kasar Mozambique Lamunin Dala Bilyan Shida” »

Labarai, Sauran Duniya

Rundunar Sojin Amurka Sunfara Ficewa Daga Kasar Sham
Published: February 23, 2026 at 6:30 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 23, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Rundunar Sojin Amurka Sunfara Ficewa Daga Kasar Sham
Published: February 23, 2026 at 6:30 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Rundunar Sojin Amurka Sunfara Ficewa Daga Kasar ShamPublished: February 23, 2026 at 6:30 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Rundunar sojin Amurka sun fara ficewa daga babban sansanin su dake arewa maso gabashin kasar Sham a ranar Litinin, a cewar wasu jami’an tsaron kasar su 3. Wannan na daga cikin tsarin ficewar sojojin Amurka daga Sham baki daya, yayin da gwamnatin fadar Damascus dake kawance da Amurka ta karfafa iko a ragamar mulkin kasar….

Ci Gaba Da Karatu “Rundunar Sojin Amurka Sunfara Ficewa Daga Kasar Sham” »

Amurka, Labarai, Tsaro

Posts pagination

Previous 1 … 51 52 53 … 118 Next

Sabbin Labarai

  • Hamma Saleh Ya Yi Fatali da Bai Wa Pantami Takarar Gwamna a PDP
  • Ferfesa Pantami Yasamu Tikitin Takarar Gwamnan Gombe A Jami’yar PDP
  • Kotu A Abuja Tabawa Goodluck Jonathan Daman Tsayawa Takara
  • Shugabannin Kiristoci Sun Taya Musulmi Murnar Sallah Domin Ƙarfafa Zaman Lafiya
  • Muhimmin Sako Ga Alhazai Dake Kasar Saudiya

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Tsofin Ma’aikatan Gwamnati Sunyi Zanga Zanga A Jihar Neja Labarai
  • Zelensky: Gabas Ta Tsakiya Na Iya Nuna Makomarmu Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Kotun Kasar Rasha Ta Daure Dan Kasar Belarus Shekarar 22 A Kurkuku Labarai
  • Sojojin Amurka Sunfara Isowa Gabas Ta Tsakiya Amurka
  • Hukumar ICPC Ta Kwato Makudan Kudade Rediyo
  • Jirgi Marar Matuki Yayi Ajalin A Kallah Mambobin M23 9 Tare Da Kashe Kakakin Rundunar Afrika
  • Gwamnonin Arewa Maso Yammacin Najeriya Sun Halarci Taron Inganta Makashi A Birnin Landan Afrika
  • Yeriman Ingila Ya Mayarwa Trump Martani Amurka
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.