Amurka Tafara Yiwa Kasar Iraq Barazana
Amurka ta yi wa manyan ‘yan siyasar Iraq barazanar sawa kasar takunkumi, ciki har da arzikin da ake samu daga man fetur, idan aka bawa ‘yan tawaye da Iran ke marawa baya matsayi a gwamnatin da zata yi mulki a gaba, kamar yadda wata majiya ta shaidawa kamfanin dillacin labarai na Reuters. Wannan barazana na…
Ci Gaba Da Karatu “Amurka Tafara Yiwa Kasar Iraq Barazana” »

