Kurdawa Sun Gargadi ‘Yan Uwansu Game Da Alaka Da Amurka Wajen Yakar Iran
A halin da ake ciki, Kurdawan kasar Sham ko Syria, sun gargadi ‘yan’uwansu na kasar Iran da kada su yarda su kulla kawance da Amurka wajen yakar Gwamnatin Iran. Kurdawan na kasar Syria sun yi misali da irin halin da suka samu kansu a ciki, suna masu fadin cewa za a yi amfani da su…
Ci Gaba Da Karatu “Kurdawa Sun Gargadi ‘Yan Uwansu Game Da Alaka Da Amurka Wajen Yakar Iran” »

