Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Labarai

Al’ummomin da Ambaliyar Ruwan Mokwa a Jihar Nejan Najeriya ta sharewa gidaje sun Koka.
Published: February 5, 2026 at 9:42 AM | By: Mustapha Nasiru Batsari

Posted on February 5, 2026 By Mustapha Nasiru Batsari No Comments on Al’ummomin da Ambaliyar Ruwan Mokwa a Jihar Nejan Najeriya ta sharewa gidaje sun Koka.
Published: February 5, 2026 at 9:42 AM | By: Mustapha Nasiru Batsari

Yanzu haka dai Al,ummomin da Ambaliyar Ruwan Mokwa a Jihar Nejan Najeriya ta shafa na ci gaba da kokawa akan kasa cika masu alkawalin gina masu wasu gidaje da Gwamnati tayi, Ambaliyar ta Mokwa da ta faru a damanar bara tayi sanadiyar Asarar daturuwan rayukkan jama,a yayin da wasu mutanen sama da 200 suka rasa…

Ci Gaba Da Karatu “Al’ummomin da Ambaliyar Ruwan Mokwa a Jihar Nejan Najeriya ta sharewa gidaje sun Koka.” »

Najeriya

An Kashe Sojojin Ukraine Dubu 55 A Kasar Rasha
Published: February 5, 2026 at 8:32 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 5, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Kashe Sojojin Ukraine Dubu 55 A Kasar Rasha
Published: February 5, 2026 at 8:32 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
An Kashe Sojojin Ukraine Dubu 55 A Kasar RashaPublished: February 5, 2026 at 8:32 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaba Volodymyr Zelensky na Ukraine ya fadawa gidan talabijin na France 2 cewa kimanin sojojin kasarsa su dubu 55 ne aka kashe a bakin daga a yakin da suke yi da kasar Rasha. A cikin wata hirarsa da aka watsa ranar laraba, shugaba Zelensky yace wadannan sojoji dubu 55 sun hada da kwararrun sojoji da…

Ci Gaba Da Karatu “An Kashe Sojojin Ukraine Dubu 55 A Kasar Rasha” »

Afrika, Labarai

Ansamu Maganin Da Yake Rage Kitsen Jijiyoyi A Amurka
Published: February 5, 2026 at 8:23 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 5, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Ansamu Maganin Da Yake Rage Kitsen Jijiyoyi A Amurka
Published: February 5, 2026 at 8:23 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Ansamu Maganin Da Yake Rage Kitsen Jijiyoyi A AmurkaPublished: February 5, 2026 at 8:23 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Masu bincike a kasar Amurka sun ce wani sabon magani da ake gwajinsa, yana rage kitsen dake toshe manyan jijiyoyin jini a jikin mutanen da duk da cewa suna shan maganin rage kitsen, ba ya kawar musu da kasadar samun ciwon zuciya. Duk da cewa har yanzu ana gwajin wannan kwayan maganin ne, amma masanan…

Ci Gaba Da Karatu “Ansamu Maganin Da Yake Rage Kitsen Jijiyoyi A Amurka” »

Amurka, Kiwon Lafiya

Kasar Amurka Da Rasha Zasu Kawo Karshen Tsagaita Nukiliya
Published: February 5, 2026 at 8:03 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 5, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kasar Amurka Da Rasha Zasu Kawo Karshen Tsagaita Nukiliya
Published: February 5, 2026 at 8:03 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kasar Amurka Da Rasha Zasu Kawo Karshen Tsagaita NukiliyaPublished: February 5, 2026 at 8:03 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Babban sakataten MDD, Antonio Guterres, ya bayyana kawo karshen yin aiki da Yarjejeniyar Takaita Makaman Nukiliya a tsakanin Amurka da Rasha a zaman wani mawuyacin lokaci mai hatsari ga duniya, yana mai kira ga kasashen biyu da su gaggauta kulla wata sabuwar yarjejeniyar da zata maye gurbinta. Yarjejeniyar, wadda aka fi sani da lakabinta na…

Ci Gaba Da Karatu “Kasar Amurka Da Rasha Zasu Kawo Karshen Tsagaita Nukiliya” »

Amurka, Labarai

Amurka Da Iran Zasu Tattauna A Kasar Oman
Published: February 5, 2026 at 7:46 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 5, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Amurka Da Iran Zasu Tattauna A Kasar Oman
Published: February 5, 2026 at 7:46 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Amurka Da Iran Zasu Tattauna A Kasar OmanPublished: February 5, 2026 at 7:46 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Amurka da Iran sun yarda zasu tattauna gobe Jumma’a a kasar Oman, a cewar jami’an kasashen biyu, sai dai kuma har yanzu ba su cimma daidaituwa a kan nacewar da Amurka take yi cewa lallai tattaunawar ta hada har da makamai masu linzami na Iran, yayin da ita kuma take cewa shirinta na nukiliya kawai…

Ci Gaba Da Karatu “Amurka Da Iran Zasu Tattauna A Kasar Oman” »

Amurka, Labarai

‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane A Hare Hare Daban Daban A Najeriya
Published: February 5, 2026 at 7:33 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 5, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on ‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane A Hare Hare Daban Daban A Najeriya
Published: February 5, 2026 at 7:33 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane A Hare Hare Daban Daban A NajeriyaPublished: February 5, 2026 at 7:33 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

‘Yan bindiga sun kashe mutane kimanin 100 a wasu hare-haren da suka kai kan wasu kauyuka biyu a yankunan tsakiya da kuma arewacin Najeriya, yayin da jami’an tsaro ke ci gaba da neman mutanen da suka kubuta da rayuka suke kuma farautar ‘yan bindigar. A jihar Kwara dake yankin tsakiyar Najeriya, ‘yan bindiga sun kai…

Ci Gaba Da Karatu “‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane A Hare Hare Daban Daban A Najeriya” »

Najeriya, Tsaro

Gwamnatin Trump Zata Kafa Kasuwar Ma’adanai
Published: February 4, 2026 at 8:40 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 4, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Trump Zata Kafa Kasuwar Ma’adanai
Published: February 4, 2026 at 8:40 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnatin Trump Zata Kafa Kasuwar Ma’adanaiPublished: February 4, 2026 at 8:40 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnatin Donald Trump na son samar da kungiya mai muhimmanci ta kasuwancin ma’adanai da ‘yan kawancen ta, wadda zata yi amfani da harajin kudin fito don kula da kayyadaddun farashi mafi kankanta, kuma su samu kariya kan yadda kasar China ke cika kasuwa da kaya don dakilai abokan hamayyar kasuwanci. A ranar Laraba, mataimakin Shugaban…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Trump Zata Kafa Kasuwar Ma’adanai” »

Amurka, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

‘Yan Bindiga Sun Kashe Dan Gaddafi A Gidansa Dake Kasar Libya
Published: February 4, 2026 at 8:20 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 4, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on ‘Yan Bindiga Sun Kashe Dan Gaddafi A Gidansa Dake Kasar Libya
Published: February 4, 2026 at 8:20 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
‘Yan Bindiga Sun Kashe Dan Gaddafi A Gidansa Dake Kasar LibyaPublished: February 4, 2026 at 8:20 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

‘Yan bindiga sun kashe dan Mu’ammar Gaddafi a gidan sa da ke garin Zintan, wanda yake da nisan mil 85 tsakanin sa da Tripoli, babban birnin kasar Libya. Ofishin Saif al-Islam dan tsohon shugaban kasar Libya Mu’ammar Gaddafi, sun ce ya rasu sakamakon artabu da suka yi da wasu ‘yan bindiga su hudu, da suka…

Ci Gaba Da Karatu “‘Yan Bindiga Sun Kashe Dan Gaddafi A Gidansa Dake Kasar Libya” »

Afrika, Labarai

Yawan wadanda suka mutu a mummunan harin yanbindiga a Jihar kwaran Najeriya yakai 170
Published: February 4, 2026 at 8:18 PM | By: Mustapha Nasiru Batsari

Posted on February 4, 2026 By Mustapha Nasiru Batsari No Comments on Yawan wadanda suka mutu a mummunan harin yanbindiga a Jihar kwaran Najeriya yakai 170
Published: February 4, 2026 at 8:18 PM | By: Mustapha Nasiru Batsari

Kawowa yanzu dai yawan wadanda suka mutu a mummunan harin yanbindiga a Jihar kwaran Najeriya yakai 170 a ciki harda wasu Jami,an tsaron yanbanga sama da goma da aka kona su kurmus, Acikin daren jiya talata ne dai maharan dauke da manyan da ake zaton Yan Kungiyar jihadi ne na ISWAP suka auka garin woro…

Ci Gaba Da Karatu “Yawan wadanda suka mutu a mummunan harin yanbindiga a Jihar kwaran Najeriya yakai 170” »

Najeriya

Kamfanin NNPC Yana Tattaunawa Da Wani Kamfanin Kasar China
Published: February 4, 2026 at 8:12 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 4, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kamfanin NNPC Yana Tattaunawa Da Wani Kamfanin Kasar China
Published: February 4, 2026 at 8:12 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kamfanin NNPC Yana Tattaunawa Da Wani Kamfanin Kasar ChinaPublished: February 4, 2026 at 8:12 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

kamfanin man fetur na Nigeria NNPC, na tattaunawa da wani kamfani a kasar China kan daya daga cikin matatun man fetur na kasa, a cewar shugaban NNPC a ranar Laraba. Shugaban kamfanin NNPC, Bayo Ojulari, yace kamfanin na neman kwararru a matsayin abokan kasuwanci na hannun jari don su farfado da matatun man kamfanin 4,…

Ci Gaba Da Karatu “Kamfanin NNPC Yana Tattaunawa Da Wani Kamfanin Kasar China” »

Labarai, Najeriya

Posts pagination

Previous 1 … 9 10 11 … 80 Next

Sabbin Labarai

  • Ministan Harkokin Wajen Iran Yagana Da Shugaban Sa’ido Akan Nukiliya
  • An Kama Masu Fasa Kaurin Gawayi A Malawi
  • Rundunar Sojin Najeriya Ta Dakile Harin ‘Yan Ta’adda A Jihar Borno
  • Guguwa Mai Karfi Ta Raunata Dubban Mutane A Madagascar
  • Iran Da Amurka Zasu Kulla Yarjejeniyar Nukiliya

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • An Bude Makarantu A Najeriya Najeriya
  • Kasar Zimbabwe Ta Samar Da Dokar Tsawaita Mulkin Mnangagwa Zuwa 2030 Labarai
  • Majalisa Ta Sanya Baki Akan Rikici Tsakanin Dangote Da Hukumar Albarkatun Mai Najeriya
  • Sabunta Manhajar Ilimi A Duk Matakai Nasara Ce! Najeriya
  • Gwamna Fubara: Rashin Kariya daga PDP Ne Ya Tilasta Ni Komawa APC Siyasa
  • Jakadan Kasar Sin a Najeriya Ya Ziyarci Tinubu Najeriya
  • Wasu Kasashen Turai Zasu Daina Tura Sojinsu Wata Cibiyar Sojojin Amurka Amurka
  • Za’a Saka Tarihin Trump A Manhajar Makarantu Don Jajircewasa Da Kwazo Amurka
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.