Kasashen AES Sun Buɗe Gidan Talabijin Na Bai Daya
Ƙasashen ƙungiyar AES, wato Burkina Faso da Mali da Nijar, sun buɗe gidan talabijin na bai ɗaya domin ƙarfafa zumunci da haɗin kai a tsakaninsu, tare da isar da sahihan labarai ga al’ummomin ƙasashen uku. Ministocin Harkokin Ƙasashen Waje na ƙasashen AES ne suka rattaba hannu kan yarjejeniyar buɗe gidan talabijin ɗin a ranar 21…
Ci Gaba Da Karatu “Kasashen AES Sun Buɗe Gidan Talabijin Na Bai Daya” »

