Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Labarai

Kasashen AES Sun Buɗe Gidan Talabijin Na Bai Daya
Published: December 22, 2025 at 12:32 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 22, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kasashen AES Sun Buɗe Gidan Talabijin Na Bai Daya
Published: December 22, 2025 at 12:32 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kasashen AES Sun Buɗe Gidan Talabijin Na Bai DayaPublished: December 22, 2025 at 12:32 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ƙasashen ƙungiyar AES, wato Burkina Faso da Mali da Nijar, sun buɗe gidan talabijin na bai ɗaya domin ƙarfafa zumunci da haɗin kai a tsakaninsu, tare da isar da sahihan labarai ga al’ummomin ƙasashen uku. Ministocin Harkokin Ƙasashen Waje na ƙasashen AES ne suka rattaba hannu kan yarjejeniyar buɗe gidan talabijin ɗin a ranar 21…

Ci Gaba Da Karatu “Kasashen AES Sun Buɗe Gidan Talabijin Na Bai Daya” »

Afrika, Labarai

Gwamnatin Najeriya Ta Ayyana Ranakun Hutu
Published: December 22, 2025 at 10:33 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 22, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Najeriya Ta Ayyana Ranakun Hutu
Published: December 22, 2025 at 10:33 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnatin Najeriya Ta Ayyana Ranakun HutuPublished: December 22, 2025 at 10:33 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnatin Tarayya Ta Ayana Ranakun Hutun Kirsimeti, Boxing Day da Sabuwar Shekara Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta ayyana ranar Alhamis 25 ga Disamba da Juma’a 26 ga Disamba, 2025 a matsayin ranakun hutun Kirsimeti da Boxing Day a fadin ƙasar. Haka kuma, gwamnati ta ayyana Alhamis 1 ga Janairu, 2026 a matsayin ranar hutun bikin Sabuwar…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Najeriya Ta Ayyana Ranakun Hutu” »

Najeriya

Najeriya Tayi Asarar Kusan Naira Triliyan 1 Sakamakon Harajin Trump
Published: December 22, 2025 at 9:43 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 22, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Najeriya Tayi Asarar Kusan Naira Triliyan 1 Sakamakon Harajin Trump
Published: December 22, 2025 at 9:43 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Najeriya Tayi Asarar Kusan Naira Triliyan 1 Sakamakon Harajin TrumpPublished: December 22, 2025 at 9:43 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Najeriya ta yi asarar kusan naira tiriliyan 1 wajen fitar da kaya bayan harajin Trump Fitar da kayayyakin Najeriya zuwa Amurka ya ragu da naira biliyan 940.98 a cikin watanni tara na farkon shekarar 2025, yayin da shigo da kaya daga Amurka ya tashi zuwa naira tiriliyan 6.80, lamarin da ya jefa Najeriya cikin gibin…

Ci Gaba Da Karatu “Najeriya Tayi Asarar Kusan Naira Triliyan 1 Sakamakon Harajin Trump” »

Amurka, Najeriya

Ministocin Kasar Asia Zasu Gudanar Da Taro A Kasar Malaysia
Published: December 22, 2025 at 9:32 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 22, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Ministocin Kasar Asia Zasu Gudanar Da Taro A Kasar Malaysia
Published: December 22, 2025 at 9:32 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Ministocin Kasar Asia Zasu Gudanar Da Taro A Kasar MalaysiaPublished: December 22, 2025 at 9:32 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ministocin harkokin wajen Kungiyar Kasashen yankin Kudu Maso Gabashin Asiya, zasu gana yau litinin a kasar Malaysia, da zummar kawo karshen yakin bakin iyakar da ya kashe mutane akalla 40 tare da raba mutane fiye da rabin miliyan da gidajensu cikin wannan wata a tsakanin Thailand da Cambodia. Ministocin zasu yi kokarin farfado da shirin…

Ci Gaba Da Karatu “Ministocin Kasar Asia Zasu Gudanar Da Taro A Kasar Malaysia” »

Tsaro

Yau Litinin Ake Cigaba Da Shari’ar Najib Zarak
Published: December 22, 2025 at 9:09 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 22, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Yau Litinin Ake Cigaba Da Shari’ar Najib Zarak
Published: December 22, 2025 at 9:09 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Yau Litinin Ake Cigaba Da Shari’ar Najib ZarakPublished: December 22, 2025 at 9:09 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ranar litinin tsohon fira ministan kasar Malaysia, Najib Razak, zai san ko zai iya karasa sauran hukuncin daurin da aka yanke masa a gidansa, ko kuma a cikin kurkuku. An yanke ma Razak hukuncin daurin shekaru 12 a gidan kurkuku a shekarar 2022, bisa laifin zarmiya da cin hanci a badakalar da aka fi sani…

Ci Gaba Da Karatu “Yau Litinin Ake Cigaba Da Shari’ar Najib Zarak” »

Labarai

Rasha Ta Nuna Kudurin Cimma Zaman Lafiya Da Ukraine
Published: December 22, 2025 at 5:42 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 22, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Rasha Ta Nuna Kudurin Cimma Zaman Lafiya Da Ukraine
Published: December 22, 2025 at 5:42 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Rasha Ta Nuna Kudurin Cimma Zaman Lafiya Da UkrainePublished: December 22, 2025 at 5:42 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Wakilin Amurka na musamman, Steve Witkoff, yace ana samun ci gaba a tattaunawar da Amurka take yi da Ukraine da kasashen Turai a gefe guda, da kuma wadda take yi da kasar Rasha a daya gefen, duk da nufin kawo karshen yakin Rasha da Ukraine. Amurka da Ukraine da kuma kasashen Turai sun shafe kwanaki…

Ci Gaba Da Karatu “Rasha Ta Nuna Kudurin Cimma Zaman Lafiya Da Ukraine” »

Amurka

Hari Akan Wata Mashaya Ya Rutsa Da Mutane 9 A Afirka Ta Kudu
Published: December 22, 2025 at 5:23 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 22, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Hari Akan Wata Mashaya Ya Rutsa Da Mutane 9 A Afirka Ta Kudu
Published: December 22, 2025 at 5:23 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Hari Akan Wata Mashaya Ya Rutsa Da Mutane 9 A Afirka Ta KuduPublished: December 22, 2025 at 5:23 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Mutane 9 sun rasa rayukansu, wasu akalla 10 suka ji rauni a lokacin da wasu ‘yan bindiga suka bude wuta kan wata mashaya da asubahin lahadi a kasar Afirka ta Kudu. Wannan lamarin ya faru da misalin karfe 1 na dare a garin bakar fata na Bekkersdal dake da tazarar kilomita 46 a yamma da…

Ci Gaba Da Karatu “Hari Akan Wata Mashaya Ya Rutsa Da Mutane 9 A Afirka Ta Kudu” »

Afrika

Yau Litinin Za’a Mika Daliban Ga Iyayen Su
Published: December 22, 2025 at 5:06 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 22, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Yau Litinin Za’a Mika Daliban Ga Iyayen Su
Published: December 22, 2025 at 5:06 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Yau Litinin Za’a Mika Daliban Ga Iyayen SuPublished: December 22, 2025 at 5:06 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kakakin shugaba Bola Ahmed Tinubu na Najeriya, yace an sako sauran dalibai 130 da aka sace daga wata makaranta ta ‘yan Katolika a jihar Neja, daya daga cikin sace-sacen mutane mafi muni da aka gani a kasar cikin ‘yan shekarun nan. Bayo Onanuga ya fada cikin wata sanarwar da ya fitar a shafin X cewa…

Ci Gaba Da Karatu “Yau Litinin Za’a Mika Daliban Ga Iyayen Su” »

Labarai

An Sako Ɗaliban Makaranta 130 Da Aka Sace A Jihar Neja 
Published: December 21, 2025 at 8:30 PM | By: Bala Hassan

Posted on December 21, 2025 By Bala Hassan No Comments on An Sako Ɗaliban Makaranta 130 Da Aka Sace A Jihar Neja 
Published: December 21, 2025 at 8:30 PM | By: Bala Hassan
An Sako Ɗaliban Makaranta 130 Da Aka Sace A Jihar Neja Published: December 21, 2025 at 8:30 PM | By: Bala Hassan

An sako Ɗaliban makaranta 130 da aka sace a Jihar Neja An saki dukkan ɗaliban makaranta da aka sace daga makarantar St. Mary’s Catholic School da ke Papiri a Jihar Neja. An kubutar da rukunin ƙarshe mai ɗalibai 130, lamarin da ya kai adadin waɗanda aka ceto gaba ɗaya zuwa 230. Jami’an Ofishin Mai baiwa…

Ci Gaba Da Karatu “An Sako Ɗaliban Makaranta 130 Da Aka Sace A Jihar Neja ” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Hukumar ICPC Ta Gayyaci Dangote
Published: December 21, 2025 at 6:58 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 21, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Hukumar ICPC Ta Gayyaci Dangote
Published: December 21, 2025 at 6:58 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Hukumar ICPC Ta Gayyaci DangotePublished: December 21, 2025 at 6:58 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

ICPC ta gayyaci Dangote kan zargin biyan kuɗin makaranta dala miliyan $7 ga tsohon shugaban NMDPRA. Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa ta Ƙasa (ICPC) ta gayyaci ɗan kasuwa Aliko Dangote domin ya ba da ƙarin bayani kan ƙorafin da ya shigar kan tsohon Darakta Janar na Hukumar Kula da Harkokin Man Fetur ta…

Ci Gaba Da Karatu “Hukumar ICPC Ta Gayyaci Dangote” »

Labarai

Posts pagination

Previous 1 … 46 47 48 … 78 Next

Sabbin Labarai

  • Sojoji Zasu Taimakawa ‘Yan Sanda Wajen Yaki Da Mugayen Ayyuka
  • Kasar Ghana Ta Tono Gold Na Miliyoyin Kudade
  • Kamfanin Mai Na NNPC Yasamu Gwaggwabar Riba
  • Take Hakkin Dan Adam Zai Haifar Da Juyin Juya Hali A Najeriya
  • Gwamnatin Sokoto Tabada Umarnin Biyan Albashin Watan Feburairu

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • Majalisar Dattawa Ta Amince Tinubu Ya Tura Sojoji Benin Labarai
  • Zelensky Na Buƙatar Ganawa Da Trump Domin Cimma Matsaya Kan Batutuwa Masu Sarƙaƙiya Labarai
  • Jirgin Sama Mai Saukar Ungulu Ya Kashe Mutane Biyar A Tanzaniya Afrika
  • Hatsarin Mota Yayi Ajalin Mutum 7 A Gombe Najeriya
  • Gwamnatin Bauchi: Ta Kaddamar Da Kwamitin Ma’adanai Labarai
  • “Yan Wasan Super Eagles Sun Karbi Alkawarin Da Gwamnati Tayi Musu AFCON 2023 Labarai
  • Kamfanin Jiragen Saman Ethiopia Zai Kafa Babban Filin Jirgi Afrika
  • Ana Cigaba Da Bincike Game Da Mutuwar Matar Da Likita Ya Manta Almakashi A Cikinta A Kano Najeriya
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.