Kotu A Kasar Uganda Ta Bada Belin ‘Yar Gwagwarmaya
Kotu a kasar Uganda ta bada belin wata ‘yar gwagwarmaya me rajin kare hakki da ake karin tsare ta matsayin wani yunkuri na durkusar da duk wani dan adawa kafin zaben shugaban kasa da aka gudanar ranar 15 ga wannan watan. An tsare Sarah Bireete ne tun ranar 30 ga Watan Disambar bara, bayan da…
Ci Gaba Da Karatu “Kotu A Kasar Uganda Ta Bada Belin ‘Yar Gwagwarmaya” »

