Kasar Amurka Da Denmark Suna Rikici Akan Iyakar Greenland
Wani babban jami’in kasar denmark, yace har yanzu akwai abinda ya kira “babban sabani mai tushe a tsakaninsu da shugaba Donald Trump na Amurka a game da yankin Greenland, a bayan tattaunawar da suka yi a fadar White House da mataimakin shugaban Amurka JD Vance da sakataren harkokin waje Marco Rubio. Amma kuma sassan biyu…
Ci Gaba Da Karatu “Kasar Amurka Da Denmark Suna Rikici Akan Iyakar Greenland” »

