Gwamnan Jihar Filato Ya Karbi Katin APC
Gwamnan jihar Plateau Caleb Mutfwang ya yanki katin zama dan jam’iyyar APC a yau Juma’a bayan ficewa daga PDP
Gwamnan jihar Plateau Caleb Mutfwang ya yanki katin zama dan jam’iyyar APC a yau Juma’a bayan ficewa daga PDP
Sanata Godiya Akwashiki, mai wakiltar Nasarawa ta Arewa, ya rasu yana da shekaru 52 a wani asibiti da ke ƙasar Indiya. Rahotanni sun ce ya dade yana fama da rashin lafiya, kuma yana karɓar magani a Indiya kafin rasuwarsa. Marigayi Akwashiki, wanda aka haife shi a ranar 3 ga Agusta, 1973, a Angba Iggah da…
Ci Gaba Da Karatu “Sanatan Nasarawa Ta Arewa Ya Rasu A Kasar India” »
Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta bada belin Kwamishinan Kuɗi na Jihar Bauchi, Yakubu Adamu, kan kuɗi Naira miliyan 500, tare da sharuɗɗan samun wakilai biyu masu ƙarfi da za su tsaya masa. Kotun ta ƙayyade cewa waɗanda za su tsaya masa dole ne su kasance da matsayi mai ƙarfi a cikin al’umma kuma…
Ci Gaba Da Karatu “Kotu Ta Bada Belin Kwamishinan Kudin Jihar Bauchi” »
Gwamnatin Venezuela tace ta saki karin mutane 88 wadanda ta tsare su bayan zanga zangar da ta biyo bayan zaben kasar da aka gudanar cikin watan yulin bara. Wannan shine sake mutane masu yawa haka cikin ‘yan makonni, a dai dai lokacin da kasar take fuskantar karin matsin lamba daga Amurka kan gwamnatin shugaba Nicolas…
Ci Gaba Da Karatu “Venezuela Ta Sako Karin Mutanen Da Take Tsare Dasu” »
Ranar lahadi idan Allah ya kai mu shugaban China Xi Jinpin, zai karbi bakuncin takwaran aikin sa na Korea ta kudu Lee Jae Myung, wanda zai kai ziyarar aiki, matakin da yake nuna kokarin hukumomi a Beijing na karfafa dangantaka da Korea ta kudu, yayinda dangantakar ta da Japan yayi tsami kan makomar Taiwan. Ziyarar…
Ci Gaba Da Karatu “Shugaban Ƙasar China Zai Karbi Bakwancin Shugaban Koriya Ta Kudu” »
Rasha da Ukraine suna zargin juna da auna hare hare kan farar hula a ranar farko ta sabuwar shekara, inda Rasha tayi zargin Ukraine ta kai mummunar hari akan wai O’tel a yankin kudancin kasar data mamaye, yayin da hukumomi a Kyivi suke zargin Rasha ta auna hare hare kan tashoshin makamashin wutan lantarki. Rahotannin…
Ci Gaba Da Karatu “Rasha Da Ukraine Sun Cigaba Da Yakar Juna” »
A Afirka ta kudu darajar kudin kasar da ake kira Rand ya tashi da kamar kashi 13 ckin dari a bara idan aka kwatanta da dalar Amurka, wanda ya nuna karin da darajar kudin kasar ya samu cikin shekaru 16 kan dalar Amurka, a dai dai lokacin da darajar kudin Amurka yake faduwa. Ana alakanta…
Kasar Gambia ta ceto mutane 96, da gawarwakin wasu mutane bakwai, bayan jirgin ruwa dauke da fiye da bakin haure 200 ya kife a yammacin kasar, kamar yadda ma’aikatar tsaron Gambia ta fada a cikin wata sanarwa data bayar ranar Alhamis. Ma’aikatar ta kara da cewa ana ci gaba da aikin ceto. Wannan shine mummunar…
Ci Gaba Da Karatu “Jirgin Ruwa Ya Kife A Yammacin Kasar Gambiya” »
Jamhuriyar Demokradiyar Congo zata bari a ci gaba da fitar da ma’adanin cobalt a iya adadin da aka kayyade na watanni uku na karshen shekarar 2025, har zuwa karshen watan Maris na sabuwar shekara, a cewar hukumar lura da hakar ma’adanai ta kasar, lokacin da aka ja da shirye-shiryen sabon tsarin raba adadin ma’adanen. Congo…
Ci Gaba Da Karatu “Jamhuriyar Congo Zata Cigaba Da Fitar Da Ma’adanai” »
Kasashen Mali da Burkina Faso sunce za su hana Amurkawa izinin shiga kasashen su, martani kan irin wannnan matakai da gwamnatin Trump ta bada sanarwa akai a farkon watan Disemban 2025. A cikin sanarwar da ma’aikatun harkokin kasashen wajen biyu suka bayar daban-daban a daren litinin, kasashen biyu da suke Afirka ta yamma sunce suna…
Ci Gaba Da Karatu “Mali Da Burkina Faso Za Su Haramta Wa Amurkawa Izinin Shiga Ƙasashen Su” »