Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Sauran Duniya

Mojtaba Khamenei Ya Zama Sabon Jagoran Jamhuriyar Musulunci ta Iran
Published: March 1, 2026 at 4:32 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 1, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Mojtaba Khamenei Ya Zama Sabon Jagoran Jamhuriyar Musulunci ta Iran
Published: March 1, 2026 at 4:32 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Mojtaba Khamenei Ya Zama Sabon Jagoran Jamhuriyar Musulunci ta IranPublished: March 1, 2026 at 4:32 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

An sanar da nadin Mojtaba Khamenei a matsayin sabon Jagoran Juyin Juya Halin Jamhuriyar Musulunci ta Iran, jin kadan bayan rasuwar tsohon jagoran ƙasar, Ali Khamenei. Sabon jagoran ya gaji muƙamin ne a wani lokaci mai cike da ƙalubale a yankin Gabas ta Tsakiya, inda ake fuskantar takaddama mai tsanani tsakanin Iran da wasu ƙasashe,…

Ci Gaba Da Karatu “Mojtaba Khamenei Ya Zama Sabon Jagoran Jamhuriyar Musulunci ta Iran” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Sauran Duniya, Tsaro

Iran Ta Rufe Sararin Samaniyar Ta
Published: February 28, 2026 at 12:59 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 28, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Iran Ta Rufe Sararin Samaniyar Ta
Published: February 28, 2026 at 12:59 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Iran Ta Rufe Sararin Samaniyar TaPublished: February 28, 2026 at 12:59 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Iran ta rufe sararin samaniyar ta har sai an bayar da wata sabuwar sanarwa Iran ta rufe sararin samaniyar ta gaba ɗaya har sai wani sabon umarni, bayan fashe-fashe da dama da suka girgiza babban birnin Tehran da wasu wurare, kamar yadda hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta ƙasar ta bayyana. “Kasar Iran ta…

Ci Gaba Da Karatu “Iran Ta Rufe Sararin Samaniyar Ta” »

Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Hukumomin Taliban Sunce A Shirye Suke Domin Sulhu
Published: February 27, 2026 at 10:46 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 27, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Hukumomin Taliban Sunce A Shirye Suke Domin Sulhu
Published: February 27, 2026 at 10:46 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Hukumomin Taliban Sunce A Shirye Suke Domin SulhuPublished: February 27, 2026 at 10:46 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hukumomin Taliban sun ce a shirye suke da suyi tattaunawar sulhu, bayan da Pakistan ta kaiwa rundunar sojin su harin bomb a manyan birane, inda ta hallaka gomman su. Wannan shine karon farko da Pakistan ta kai hari kai tsaye ga ‘yan kawancen nata a da, inda ta yi zargin suna bawa ‘yan ta’adda mafaka….

Ci Gaba Da Karatu “Hukumomin Taliban Sunce A Shirye Suke Domin Sulhu” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya

Yaki Tsakanin Rasha Da Ukraine Yayi Ajalin ‘Yan Ghana 50
Published: February 27, 2026 at 10:22 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 27, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Yaki Tsakanin Rasha Da Ukraine Yayi Ajalin ‘Yan Ghana 50
Published: February 27, 2026 at 10:22 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Fiye da mutane 50 ‘yan asalin kasar Ghana ne suka rasa rayukan su a yakin da ake fafatawa tsakanin Rasha da Ukrain, bayan da aka yaudare su suka shiga yaki, a cewar ministan harkokin kasashen waje na Ghana Samuel Okudzeto Ablakwa, bayan da ya kai ziyara Kyiv, babban birnin Ukrain, inda ake tattauna maganar daukan…

Ci Gaba Da Karatu “Yaki Tsakanin Rasha Da Ukraine Yayi Ajalin ‘Yan Ghana 50” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya

Kungiyar EU Zata Taimakawa Somalia Da Kudade
Published: February 27, 2026 at 4:57 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 27, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kungiyar EU Zata Taimakawa Somalia Da Kudade
Published: February 27, 2026 at 4:57 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kungiyar EU Zata Taimakawa Somalia Da KudadePublished: February 27, 2026 at 4:57 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ranar Alhamis ne tarayyar turai ko EU a takaice ta bada sanarwar zata tallafawa Somalia da kudi kusan dala milyan 75 domin ayyukan jinkai. Somalia tana fama da yaki da kungiyar mayakan sakai na al-shabab, haka nan kuma tana fama da fari. Kungiyar tarayyar turan tace tallafin nata zaifi maida hankali ne kan ayyukan ceton…

Ci Gaba Da Karatu “Kungiyar EU Zata Taimakawa Somalia Da Kudade” »

Labarai, Sauran Duniya

Kakakin Ma’aikatar Harkokin Wajen Rasha: Tura Sojojin Birtaniya Ukraine Zai Kara Ta’azzara Yaki
Published: February 27, 2026 at 8:40 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 27, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kakakin Ma’aikatar Harkokin Wajen Rasha: Tura Sojojin Birtaniya Ukraine Zai Kara Ta’azzara Yaki
Published: February 27, 2026 at 8:40 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kakakin Ma’aikatar Harkokin Wajen Rasha: Tura Sojojin Birtaniya Ukraine Zai Kara Ta’azzara YakiPublished: February 27, 2026 at 8:40 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Wata kakaki a ma’aikatar harkokin wajen Rasha Maria Zakharova, ta fada ranar Alhamis cewa duk wani yunkuri na tura sojojin Britaniya zuwa Ukraine zai ruruta wutan yakin ne ba ya kawo karshen sa ba. Birtaniya da Faransa sun ce suna da niyyar tura sojojin kasashen su zuwa Ukraine muddin aka cimma yarjejeniyar tsagaita wuta a…

Ci Gaba Da Karatu “Kakakin Ma’aikatar Harkokin Wajen Rasha: Tura Sojojin Birtaniya Ukraine Zai Kara Ta’azzara Yaki” »

Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Ana Cigaba Da Ceto Masunta Daga Ruwa A Ghana
Published: February 26, 2026 at 9:23 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 26, 2026

Posted on February 26, 2026February 26, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Ana Cigaba Da Ceto Masunta Daga Ruwa A Ghana
Published: February 26, 2026 at 9:23 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 26, 2026
Ana Cigaba Da Ceto Masunta Daga Ruwa A GhanaPublished: February 26, 2026 at 9:23 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 26, 2026

A Ghana mayakan kasar ta ruwa da sama suna aikin ceto wasu masunta wadanda wasu ‘yan Bindiga da ba’a san ko su wanene ba suka kai wa hari a kwale-kwale 4 da suke ciki hari a ruwaye dake gabar ruwa a tsakiyar kasar da asuba hin ranar Alhamis, kamar yadda bayanai daga rundunar mayakan kasar…

Ci Gaba Da Karatu “Ana Cigaba Da Ceto Masunta Daga Ruwa A Ghana” »

Labarai, Sauran Duniya

Afirka Ta Kudu Da Kenya Sun Bayyana Yaudarar ‘Yan Kasashe Da Yawa Tare Da Sakasu Yaki
Published: February 26, 2026 at 9:13 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 26, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Afirka Ta Kudu Da Kenya Sun Bayyana Yaudarar ‘Yan Kasashe Da Yawa Tare Da Sakasu Yaki
Published: February 26, 2026 at 9:13 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Afirka Ta Kudu Da Kenya Sun Bayyana Yaudarar ‘Yan Kasashe Da Yawa Tare Da Sakasu YakiPublished: February 26, 2026 at 9:13 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Afrika ta kudu da Kenya a ranar Alhamis suke kara bayyana cewa ‘yan kasashen masu yawa ne aka yaudare su shiga yakin Rasha da Ukraine, domin hukumomi a Pretoria sun bada rahoton ‘yan kasar biyu sun mutu a fagen daga, yayinda wata kotu a Nairobi ta tuhumi wani mutum da laifin safarar ‘yan kasar 25…

Ci Gaba Da Karatu “Afirka Ta Kudu Da Kenya Sun Bayyana Yaudarar ‘Yan Kasashe Da Yawa Tare Da Sakasu Yaki” »

Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Sanarwar MDD Ya Nuna Aniyar Mayakan RSF Na Kisan Kare Dangi
Published: February 26, 2026 at 8:57 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 26, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Sanarwar MDD Ya Nuna Aniyar Mayakan RSF Na Kisan Kare Dangi
Published: February 26, 2026 at 8:57 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Sanarwar MDD Ya Nuna Aniyar Mayakan RSF Na Kisan Kare DangiPublished: February 26, 2026 at 8:57 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Tarzomar da mayakan wucin gadi a Sudan da ake kira RSF a takaice suka yi a birnin al-Fashir, yana dauke dukkan alamomi na “kisan kare dangi,” kamar yadda ministocin wasu kasashen waje a hukumar kula da hakkin Bil’adama na MDD suka fada a cikin wata sanarwa da suka sake ranar Alhamis. Gungun kasashen sun sunyi…

Ci Gaba Da Karatu “Sanarwar MDD Ya Nuna Aniyar Mayakan RSF Na Kisan Kare Dangi” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Hukumar Kare Hakkin ‘Yan Jarida Tace Isra’ila Ce Ta Kashe ‘Yan Jarida Kashi Biyu Bisa Uku
Published: February 26, 2026 at 10:53 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 26, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Hukumar Kare Hakkin ‘Yan Jarida Tace Isra’ila Ce Ta Kashe ‘Yan Jarida Kashi Biyu Bisa Uku
Published: February 26, 2026 at 10:53 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Hukumar Kare Hakkin ‘Yan Jarida Tace Isra’ila Ce Ta Kashe ‘Yan Jarida Kashi Biyu Bisa UkuPublished: February 26, 2026 at 10:53 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hukumar kare hakkin ‘yan jarida ta ce an kashe ‘yan jarida 129 da ma’aikatan yada labarai a cikin aikinsu a bara, kashi biyu bisa uku Isra’ila ne ta kashe su. Shekara ta biyu kenan da kashe-kashen ‘yan jarida ya kafa tarihi kuma shekara ta biyu a jere da Isra’ila ke da alhakin kashi biyu bisa…

Ci Gaba Da Karatu “Hukumar Kare Hakkin ‘Yan Jarida Tace Isra’ila Ce Ta Kashe ‘Yan Jarida Kashi Biyu Bisa Uku” »

Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Posts pagination

Previous 1 … 20 21 22 … 30 Next

Sabbin Labarai

  • Shugaba Tinubu Yace Bazai Bawa ‘Yan Najeriya Kunya Ba
  • Jami’an Askarawa A Zamfara Sun Kama Na’urorin Fashewa Da Makudan Kuɗaɗe
  • Jami’yar ADC A Najeriya Ta Kori Nafiu Bala
  • ADC Ta Kaucewa INEC Ta Gudanar Da Babban Taro
  • ‘Yan Sanda Sun Kama Mutane 33 Bisa Zargin Kai Hari A Jihar Kwara

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Tinubu Ya Maye Gurbin Badaru Da Tsohon Soja Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Jami’an Tsaro Na Amfani Da Damar Su Wajen Cin Zarafin Jama’a Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnatin Gombe Ta Aza Tubalin Gina Sakatariyar Gundumomin Cigaba (LCDAs) Labarai
  • ‘Yan Sanda A Gombe Sun Kama Barayin Shanu Tsaro
  • Sakamakon Yakin Gabas Ta Tsakiya Kowacce Gangar Mai Ta Haura Dala 100 Afrika
  • Babu Dabbar Da Zata Sake Shiga Amurka Daga Mexico! Amurka
  • An Yanke Hukuncin Kisa Ga Hasina Tsohuwar Firaiy-Ministan Bangladash Labarai
  • Kayan Jinya Da Ayyukan Kiwon Lafiya Suna Barazanar Karewa A Sudan Kiwon Lafiya
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.