Hukumar Tsaron Teku A Libya Tafara Janye Jirgi Mai Dauke Da Iskar Gas
Hukumar tsaron gabar tekun Libya ta fara jan wani jirgin ruwa mai ɗauke da iskar gas mai narkewa (LNG) da ya lalace, wanda ƙasashen yankin Bahar Rum da dama suka yi gargadin cewa na iya haifar da haɗarin muhalli, bayan ya yi makonni yana yawo ba tare da matuƙa ba, kamar yadda Gwamnatin Haɗin Kan…
Ci Gaba Da Karatu “Hukumar Tsaron Teku A Libya Tafara Janye Jirgi Mai Dauke Da Iskar Gas” »

