Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Channels TV: Ta Yi Rashin Hazikin Dan Jarida Mr Khani Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • An Gano Gawar Dan Yawon Bude Ido A Kasar Chadi Afrika
  • Anyi Sallar Rokon Ruwa A Saudiya Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Shugaban Amurka Zai Sake Aika Jirgin Yaki Gabas Ta Tsakiya Amurka
  • Dalibin Jami’a Ya Rasa Ransa A Birnin Dakar Yayin Zanga Zanga Afrika

Iran Da Amurka Zasu Kulla Yarjejeniyar Nukiliya
Published: February 16, 2026 at 4:18 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kasar Iran na neman kulla yarjejeniya kan makaman nukiliya da Amurka, wadda zata samar da amfani ga tattalin arzikin duka kasashen biyu, a cewar wani jami’in jakadancin Iran a ranar Lahadi. Wannan ya biyo kwanaki kafin zaman tattaunawa ta biyu tsakanin Washington da Tehran.

A farkon wannan watan ne Iran da Amurka suka sabunta sake zama don tattaunawa kan shawo kan takaddamar da suka dade suna yi game da Shirin makaman nukiliya na Iran, don kuma su kaucewa barkewar yaki tsakanin kasashen biyu.

Amurka dai ta aike da jirgin ruwa mai dakon jiragen yaki zuwa yankin gabas ta tsakiya a karo na biyo, kuma tana shirin daukan matakin soji na zuwa lokaci mai tsawo idan tattaunawar bata yi nasara ba.

Sakataren harkokin Wajen Amurka, Marco Rubio ya ce shugaba Donald Trump Yafi son a bi matakan diplomasiyya da tattaunawa kan kawo sulhu, amma ya nunan karara hakan ba lalle ya yiwu ba.

Amurka, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Tsaro

Post navigation

Previous Post: ‘Yan Bindiga Sun Hallaka Mutane 30 A Jihar Neja
Next Post: Guguwa Mai Karfi Ta Raunata Dubban Mutane A Madagascar

Karin Labarai Masu Alaka

Amurka Zata Aika Jiragen Yaki Biyu Gabas Ta Tsakiya Amurka
Amurka Tafara Mayar Da ‘Yan Afghanistan Da Suka Makale A Qatar Amurka
Sakataren Harkokin Wajen Amurka Yace Rahoton Kasashe Biyar Akan Rasha Yana Dauke Da Damuwa Amurka
An Kai Hari Kan Masu Hakar Ma’adanai A Kasar Mali Tsaro
Shugaba Trump Da Gwamnan Minnesota Zasu Sassautawa Bakin Haure Amurka
EFCC Ta Tsare Tsohon Minista Abubakar Malami Tsaro

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • An Kama Masu Fasa Kaurin Gawayi A Malawi
  • Rundunar Sojin Najeriya Ta Dakile Harin ‘Yan Ta’adda A Jihar Borno
  • Guguwa Mai Karfi Ta Raunata Dubban Mutane A Madagascar
  • Iran Da Amurka Zasu Kulla Yarjejeniyar Nukiliya
  • ‘Yan Bindiga Sun Hallaka Mutane 30 A Jihar Neja

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • Yohanna YD Buru: Makon Haɗin Kan Addinai Ya Ƙarfafa Ilimin Zaman Lafiya A Najeriya Labarai
  • NUJ: Akwai Bukatar Samar Da Inshorar Lafiya Ga ‘Yan Jarida A Najeriya Rediyo
  • ECOWAS Zata Kafa Rundunar Yaki Da Rashin Tsaro Afrika
  • Kudaden Shigan Kasar Namibia Ya Bunkasa Saboda Tashin Farashin Gwal Labarai
  • Shugaba Tinubu Ya Rantsar Da Christ Musa Ministan Tsaro Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya, Sojoji Sun Hallaka ‘Yan Ta’adda Sama Da 80, Sun Ceto 34 Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Shugaban Kasar Uganda Yana Kokarin Mayar Da Mulkin Kasar Na Gado Labarai
  • Rahoton MDD Yace An Kashe Fiye Da Farar 1000 A Sudan Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.