Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai Afrika
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari Afrika
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe Afrika
  • Sojin Najeriya Da Amurka Sun Hallaka Jagoran ISIS Afrika
  • Hukumar ‘Yan Sanda Tayi Yarjejeniya Da ‘Yan Takara A Gombe Afrika

Congo Ta Kawo Karshen Cutar Kyandar Birai
Published: April 2, 2026 at 8:22 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: April 3, 2026

A ranar Alhamis kasar Congo tace ta kawo karshen cutar kyandar biri (monkey pox) da kasar ta shafe shekaru biyu tana fama da, wadda kuma tayi sanadin rayukan mutane fiye da 2,200.

Ministan lafiya Roger Kamba, ya shaidawa manema labarai cewa gwamnati tayi kudurin cewa barkewar cutar ta kau, kuma a yanzu ba’a bukatar daukan matakin gaggawa.

Congo ta kasance kasar da barkewar cutar da ake saurin kamawa ta fara bulla, wadda kuma ta watsu zuwa makwabtan kasashe a shekarar 2024, abinda ya sa Hukumar Lafiya ta Duniya ta ayyana ta a matsayin hatsari ga lafiya me bukatar daukan matakin gaggawa a daukacin duniya. Hukumar ta cire wannan matsaya a watan Satumbar bara.

Cibiyar kula da rigakafin cututtuka ta Afirka tace an samu fiye da mutane 161,000 da ake zaton sun kamu da cutar ta kyandar biri, lokacin da cutar ta barke tsakanin shekarar 2024 zuwa wannan shekarar, inda aka tabbatar da mutane 37,000 suna dauke da ita ta hanyar gwaji.

Afrika, Labarai, Sauran Duniya

Post navigation

Previous Post: Wasu Mutane 15 Sun Rasa Rayukan Su A Gabashin Kwango
Next Post: Hukumar ‘Yan Sanda Ta Dawo Da Dokar Zirga Zirgar Babura A Jihar Gombe

Karin Labarai Masu Alaka

An Harbo Jirgin Yakin Amurka A Iran Amurka
‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane A Katsina Afrika
Ruwan Sama Yayi Ajalin Daruruwan Mutane A Afirka Ta Kudu Afrika
Ana Cigaba Da Ceto Masunta Daga Ruwa A Ghana Labarai
Mahaifiyar Nasiru El Rufai Ta Rasu Afrika
Habasha Tafara Gina Filin Jirgin Sama Mafi Girma A Afirka Afrika

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe
  • Sojin Najeriya Da Amurka Sun Hallaka Jagoran ISIS
  • Hukumar ‘Yan Sanda Tayi Yarjejeniya Da ‘Yan Takara A Gombe

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • ‘Yan Bindiga Sun Kashe Fiye Da Mutane 50 Tare Da Sace Mata Da Yara A Jihar Zamfara Najeriya
  • Dubban ‘Yan Gudun Hijira Sun Halaka Amurka
  • Sama da mutane dubu 500 ne yanbindiga suka kora daga gidajensu a Jihar Nejan Najeriya. Najeriya
  • Rikicin Siyasa A Jihar Rivers Sakamakon Ayyana Fubara A Matsayin Shugaban APC Siyasa
  • Shugaba Tinubu Ya Nada Shugaban NAHCON Labarai
  • Kasar Kenya Zata Samar Da Makamashi Labarai
  • Iran Ta Rufe Sararin Samaniyar Ta Labarai
  • Jami’ar Tarayya A Gombe Ta Karyata Harin ‘Yan Bindiga Najeriya
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.