Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Gamayyar ADC Ta Bukaci Shugaban INEC Ya Yi Murabus Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Ƙungiyar ‘Yan Jarida (NUJ) A Bauchi Ta Yi Allah Wadai Da Mummunan Harin Da Jami’an ‘Yan Sanda Suka Kai Wa Daya Daga Cikin Mambobinta Labarai
  • An Kwace Nasarar Da Senegal Tayi na (CAF) An Ba Wa Maroko Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Zelensky: Gabas Ta Tsakiya Na Iya Nuna Makomarmu Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Mojtaba Khamenei Ya Zama Sabon Jagoran Jamhuriyar Musulunci ta Iran Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Kasar Israela Zata Gina Sansani A Gaza
Published: January 28, 2026 at 11:53 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 28, 2026

Kasar Isra’ila ta share wani fili a kudancin gaza don gina sansani da zata aje falasdinawa, da watakila za’a sawa na’urorin leken asiri, da kuma na’uraro masu fasahar gane fuskokin mutane, a wajen shiga a cewar wani janar na sojan Isra’ila me ritaya.

Sojan sa kai, brigadier janar Amir Avivi me ritaya, ya shaidawa kamfanin Dillacin labarai na Reuters cewa za’a gina sansanin a Rafah inda aka babbaje ramukan da mayakan Hamas suka gina, kuma ma’aikatan Isra’ila zasu rika lura da shige da ficen wurin.

Avivi, shine wanda ya kafa kungiyar dandalin tsaro da kariya na Isra’ila, da ke wakiltar dubbannan sojojin sa kai. Baya magana da yawun sojan Isra’ila, wandanda suka ki yin tsokaci game da abun. Ofishin prime ministan Isra’ila bai ce wani abu kan Shirin gina sanasani a Rafah ba.

Avivi ya ce za’a yi amfani da sansanin wajen bawa Falasdinawa dake da niyyar barin Gaza zuwa kasar Misra, ko kuma wadanda ke son zama a nan matsuguni.

Afrika

Post navigation

Previous Post: ‘Yan Uwan Wadanda Aka Kashe Sunkai Kara Kotu
Next Post: An Kama Wani Da Abubuwan Fashewa A Zamfara

Karin Labarai Masu Alaka

Shugabannin Kasar Australia Sun Bukaci ‘Yan Kasar Suyi Zanga Zanga Cikin Lumana Afrika
‘Yan Ta’adda Sun Hallaka Malaman Makaranta A Tilabery Afrika
Shugaban Koriya Ta Arewa Ya Gabatar Da Gwajin Makami Mai Linzami Afrika
Prime Ministan Senegal Ya Bayyana Shirin Sauya Sheka Afrika
Ambaliyar Ruwa Yayi Ajalin Mutane A Nairobi Afrika
Shugaba Putin Ya Bukaci Kawo Karshen Yaki Da Iran Afrika

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Wani Dan Ta’adda Ya Hallaka ‘Yan Makaranta A Kasar Uganda
  • Sakataren Tsaron Amurka Ya Kori Shugaban Sojin Kasar
  • Kwararru Sun Nuna Damuwa Game Da Yakin Iran
  • Za’a Kada Kuri’a A Kwamitin Tsaro Na MDD Kan Yaki
  • Kasashen Da Dama Na Neman Hanyar Cigaba Da Dakon Makamashi

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Gwamnatin Kasar Ghana Ta Rage Farashin Cocoa Afrika
  • An Kama Masu Fasa Kaurin Gawayi A Malawi Afrika
  • Rwanda Tana Keta Yarjejeniyar Zaman Lafiya – Tshisekedi Labarai
  • Ganduje Ya Nisanta Kansa Da Batan Dadiyata Labarai
  • NAHCON Tafara Shirye-Shiryen Aikin Hajjin 2026 Najeriya
  • Wani Jirgin Kasa Yayi Hatsari A Kudancin Spain Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • ‘Yan-Ta’adda Sun Yi Ma Wasu Mutane Yankan Rago A Jihar Neja Labarai
  • Harkar Zirga Zirgar Jiragen Sama Ya Bunkasa A Kenya Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.