Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Gamayyar ADC Ta Bukaci Shugaban INEC Ya Yi Murabus Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Ƙungiyar ‘Yan Jarida (NUJ) A Bauchi Ta Yi Allah Wadai Da Mummunan Harin Da Jami’an ‘Yan Sanda Suka Kai Wa Daya Daga Cikin Mambobinta Labarai
  • An Kwace Nasarar Da Senegal Tayi na (CAF) An Ba Wa Maroko Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Zelensky: Gabas Ta Tsakiya Na Iya Nuna Makomarmu Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Mojtaba Khamenei Ya Zama Sabon Jagoran Jamhuriyar Musulunci ta Iran Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Gwamnatin Najeriya Na Shirin Yin Zamiya Don Biyan Bashi
Published: December 5, 2025 at 7:57 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 5, 2025

Najeriya ta amince da biyan kudi Naira biliyan 185 ga kamfanonin samar albarkatun mai da suke bin ta bashi da irin gas da suke samarwa ga injunan samar da wutar lantarki a kasar, domin karfafa bangaren makamashi da inganta samar da wutar lantarki.

Majalisar Tattalin Arziki ta Kasa dake karkashin jagorancin mataimakin shugaban kasa Kashim Shettima, ita ce ta amince da biyan kudin bayan shugaba Bola Tinubu ya bayarda umurnin a biya wadannan basussukan dake neman gurgunta mai da gas da ake bukata ga masana’antun samar da wutar lantarki a kasar.

Karamin ministan man fetur Ekperikpe Ekpo, ya ce za a biya wadannan basussuka ne ta hanyar Zarmiya, wato kamfanonin zasu cire wadannan kudade daga kudaden da ya kamata su biya gwamnati na man da suke dauka daga kasar

Najeriya, kasar da ta fi kowacce yawan jama’a a nahiyar Afirka, tana ci gaba da fuskantar karancin wutar lantarki da aka kasa shawo kansa shekara da shekaru, abinda ke dakushe harkokin kasuwanci da na tattalin arzikin kasar.

Labarai

Post navigation

Previous Post: Trump: Zamu Kawo Zaman Lafiya A Fadin Duniya
Next Post: Ga Dukkan Alamu Yaki Tsakanin Rasha Da Ukraine Bai Kare Ba

Karin Labarai Masu Alaka

Kungiyar Maharba Da ‘Yan Sintiri Sun Samu Kyautar Motoci Labarai
Shugaban Hukumar NAHCON Ya Ajeye Mukaminsa Labarai
An Gudanar Da Zanga-Zanga A Kasar Somaliya Labarai
Babu Alamar Tsagaita Wuta A Yakin Gabas Ta Tsakiya Afrika
Kasashen Faransa Da Italiya Sun Nuna Rashin Amincewa Da Matakan Sojoji Amurka
Kanal Sani: Idan ‘Yan-Ta’adda Zasu Mutunta Sulhu To Gwamnati Ta Duba Hakan Labarai

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Wani Dan Ta’adda Ya Hallaka ‘Yan Makaranta A Kasar Uganda
  • Sakataren Tsaron Amurka Ya Kori Shugaban Sojin Kasar
  • Kwararru Sun Nuna Damuwa Game Da Yakin Iran
  • Za’a Kada Kuri’a A Kwamitin Tsaro Na MDD Kan Yaki
  • Kasashen Da Dama Na Neman Hanyar Cigaba Da Dakon Makamashi

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Kamfanin Mai Mallakar Saudiya Aramco Zai Sanja Hanyar Fitar Da Danyen Mai Labarai
  • Rikicin Gabas Ta Tsakiya Yanuna Alakar Kasashen Da Najeriya Afrika
  • Shugaba Bola Tinubu Ya Tafi Turai Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Yaki Tsakanin Amurka, Isra’ila Da Iran Ya Shiga Kwana Na Biyar Afrika
  • Sabon Jadawalin Gasar Kwalon Kafa Ta Turai 2026 Wasanni
  • Zamfara: Sai Mun Hada Kai Don Kawo Karshen Ta’addanci Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Jirgin Dakon Iskar Gas Daga Rasha Ya Sake Hanya Afrika
  • Za’a Dauko Messi Aro Zuwa Barcelona Deco Wasanni
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.