Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Gamayyar ADC Ta Bukaci Shugaban INEC Ya Yi Murabus Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Ƙungiyar ‘Yan Jarida (NUJ) A Bauchi Ta Yi Allah Wadai Da Mummunan Harin Da Jami’an ‘Yan Sanda Suka Kai Wa Daya Daga Cikin Mambobinta Labarai
  • An Kwace Nasarar Da Senegal Tayi na (CAF) An Ba Wa Maroko Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Zelensky: Gabas Ta Tsakiya Na Iya Nuna Makomarmu Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Mojtaba Khamenei Ya Zama Sabon Jagoran Jamhuriyar Musulunci ta Iran Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Sheikh Ibrahim Sheikh Dahiru Ya Zamo Khalifan Sheikh Dahiru Bauchi
Published: December 1, 2025 at 11:24 AM | By: Bala Hassan | Updated: December 1, 2025

Bayan wafatin Sheikh Dahiru.

Tun bayan rasuwan Mashahurin Malamin addinin Musulunci nan kuma daya daga cikin Khalifofin Shehu Ibrahim Inyass, wato Sheikh Dahiru Usman Bauchi Al’ummar Musulmi Daga cikin da wajen Nijeriya sunci gaba da zuwa ta’aziyya.

Kuma Babban abinda Al’umma suka fi damuwa dashi shine Yaya Zaayi wannan tafiyar da ya xora Al’ummar Musulmi a kai taci gaba,

Kamar yadda yake a al’adar Shehunnan Dariqar Tijjaniyya da ma maluma a Duniya ,Idan Malami ya rasu Akan duba daya daga cikin Yayansa Na jini Ko Na Ruhi a Dora musu jagoranci na tafiyar da kulawa da Al’umma.

Bayan Rasuwan Sheikh Dahiru Usman Bauchi,Babban Dansa Sheikh Ibrahim Sheikh Dahiru shine khalifan Sheikh Dahiru Usman Bauchi.

 

 

 

 

 

 

Manyan Malamai da dama dasu kazo ta’aziyya sunyi nasiha wa Yaya DA almajiran Sheikh Dahiru dasuyiwa. Khalifan shehin biyayya. Wanda Yi masa biyayya shine aikin da Duk masoyin Shehu Na gaskiya zaiyi.

Sun Kuma to masa adduoi Na cewa Allah ya masa jagoranci , Kuma ya taimakeshi tafiyar da Al’umma.

Cikin Jawaban da yayi Sheikh Ibrahim Sheikh Dahiru ya bayyana cewa Sheikh Sheriff Ibrahim Saleh Al Hussain shine Jagorar Dariqar Tijjaniyya,Kuma duk abinda zasuyi Sai sun Nemi izininsa.

Yace dama su biyune suka rage cikin khalifofin Shehu Ibrahim,tunda Shehu ya rasu yanzu saura Maulana Sheriff, duk abinda zamuyi Sai mun nemi izininsa, tun Shehu yana raye kullum zamuyi Abu in Mun nemi izininsa ya kance mana muje mu fadawa Sheikh Sheriff Ibrahim Saleh yace Duk Inda yake shima anan yake.

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Post navigation

Previous Post: Kocin Zambia Na Mata Ba Lafiya
Next Post: An Kafa Majalisar Kotun Sulhu Ta Kano

Karin Labarai Masu Alaka

Afirka Ta Kudu Ta Kama ‘Yan ƙasar Kenya Su Bakwai Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Shugaba Tinubu Ya Ayyana Dokar-Ta-Baci A Fannin Tsaro Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Farashin Dalar Amurka Ya Tashi Ranan Juma’a Amurka
“Banga Abun Da Zai Canza Ba A Nadin Janar Christopher Ministan Tsaro” Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Babban Malamin Musulunci Sheikh Usman Kusfa Zaria Ya Rasu Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Mojtaba Khamenei Ya Zama Sabon Jagoran Jamhuriyar Musulunci ta Iran Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Gamayyar ADC Ta Bukaci Shugaban INEC Ya Yi Murabus
  • Hukumar ‘Yan Sanda Sun Dawo Da Dokar Zirga Zirgar Babura A Jihar Gombe
  • Kasar Congo Ta Kawo Karshen Cutar Kyandar Biri
  • Mutane 15 Sun Rasa Rayukan Su A Gabashin Jamhuriyar Dimokraɗiyyar Kwango
  • Kungiyoyi Sunyi Kasashen Jinkiri A Bunkasar Tattalin Arzikin Kashen Afirka

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Shirin Dare 26.11.2025 Rediyo
  • An Gudanar Da Jana’izar ’Yan Jaridan Da Suka Rasu A Jihar Gombe Labarai
  • Kasar Kenya Zata Samar Da Makamashi Labarai
  • ‘Yan Jarida Sunyi Mummunan Hatsari A Bauchi Labarai
  • FRSC Gombe: Hatsarin Mota Ya Yayi Ajalin Mutane 38 Ya Jikkata Fiye Da 218 A Wata Ɗaya Najeriya
  • Gwamnonin Arewa Maso Yammacin Najeriya Sun Halarci Taron Inganta Makashi A Birnin Landan Afrika
  • Babban Sufeton ‘Yan Sandan Najeriya Ya Sauka A Mukaminsa Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Sojojin Najeriya Sun Kashe Fitaccen ’Yan Bindiga Kallamu A Jihar Sakkwato Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.