Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Gamayyar ADC Ta Bukaci Shugaban INEC Ya Yi Murabus Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Ƙungiyar ‘Yan Jarida (NUJ) A Bauchi Ta Yi Allah Wadai Da Mummunan Harin Da Jami’an ‘Yan Sanda Suka Kai Wa Daya Daga Cikin Mambobinta Labarai
  • An Kwace Nasarar Da Senegal Tayi na (CAF) An Ba Wa Maroko Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Zelensky: Gabas Ta Tsakiya Na Iya Nuna Makomarmu Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Mojtaba Khamenei Ya Zama Sabon Jagoran Jamhuriyar Musulunci ta Iran Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Shugaban Najeriya Tinubu Ya Amince Na Tura Jakadu
Published: March 6, 2026 at 3:32 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Tinubu ya nada Mahmud Yakubu a matsayin jakadan Nijeriya a Qatar, yayin da ya tura Femi Fani-Kayode Jamus sannan ya bai wa Aminu Dalhatu jakadan Najeriya a Burtaniya

Majalisar Dattawan Najeriya ta riga ta tabbatar da sunayen jakadun a watan Disamban da ya gabata, kafin shugaban ƙasa ya amince da kasashen da zai tura su.

Ga jerin jakadu 34 :

1. Senator Grace Bent – Lome, Togo

2. Senator Ita Enang – South Africa

3. Victor Ikpeazu – Spain

4. Nkechi Linda Ufochukwu – Tel Aviv, Israel

5. Mahmud Yakubu – Qatar

6. Paul Oga Adikwu – Vatican City (Holy See)

7. Vice Admiral Ibok-Ete Ekwe Ibas – Philippines

8. Reno Omokri – Mexico City, Mexico

9. Hon. (Engr.) Abasi Braimah – Budapest, Hungary

10. Erelu Angela Adebayo – Portugal

11. Barr. Olumilua Oluwayimika Ayotunwa – Tokyo, Japan

12. Rt. Hon. Ifeanyi Lawrence Ugwuanyi – Athens, Greece

13. Barr. Chioma Priscilla Ohakim – Warsaw, Poland

14. Aminu Dalhatu – United Kingdom

15. Lt. Gen. Abdulrahman Bello Dambazau – Beijing, China

16. Hon. Tasiu Musa Maigari – Gambia

17. Olufemi Pedro – Australia

18. Barr. Muhammed Ubandoma Aliyu – Argentina

19. Lateef Kayode Are – United States of America

20. Amb. Joseph Sola Iji – Russia

21. Senator Jimoh Ibrahim – Permanent Representative to the United Nations

22. Femi Fani-Kayode – Germany

23. Prof. Isaak Folorunso Adewole – Ottawa, Canada

24. Fatima Florence Ajimobi – Austria

25. Lola Akande – Sweden

26. Ayodele Oke – France

27. Yakubu N. Gambo – Saudi Arabia

28. Senator Prof. Nora Ladi Daduut – Seoul, South Korea

29. Barr. Onueze Chukwujika Joe Okocha (SAN) – Dublin, Ireland

30. Dr. Kulu Haruna Abubakar – Tunis, Tunisia

31. Rt. Hon. Jerry Samuel Manwe – Port of Spain, Trinidad and Tobago

Labarai, Najeriya

Post navigation

Previous Post: Ko Meye Gaskiyar Rade-Radin Zanga-Zanga A Jos Dake Jihar Filato
Next Post: Shugaba Trump Ya Bukaci Kasar Iran Ta Mika Wuya

Karin Labarai Masu Alaka

Shari’ar Abubakar Malami Ta Kaura Zuwa Sabon Alkali Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Kotun Uganda Tayi Watsi Da Karar Hukumomin Kasar Afrika
Margayi Shugaba Muhammadu Buhari 1942-2025 Labarai
Tinubu Ya Sauya Sunan Jami’ar Azare Zuwa Jami’ar Sheikh Dahiru Bauchi Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Iran Tayi Allah Wadai Da Kai Hari Cibiyar Pars Afrika
Kasashen Yankin Gulf Sun Bada Sanarwa Afrika

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Wani Dan Ta’adda Ya Hallaka ‘Yan Makaranta A Kasar Uganda
  • Sakataren Tsaron Amurka Ya Kori Shugaban Sojin Kasar
  • Kwararru Sun Nuna Damuwa Game Da Yakin Iran
  • Za’a Kada Kuri’a A Kwamitin Tsaro Na MDD Kan Yaki
  • Kasashen Da Dama Na Neman Hanyar Cigaba Da Dakon Makamashi

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Dalibin Jami’a Ya Rasa Ransa A Birnin Dakar Yayin Zanga Zanga Afrika
  • Yau Lahadi Ake Gudanar Da Zabe A Kasar Myanmar Labarai
  • Anfara Samun Sakamakon Wucin Gadi a Kasar Guinea Conakry Labarai
  • Hukumar Tsaron Civil Defence A Gombe Ta Samar Da Jami’ai Don Tabbatar Da Tsaro A Bukukuwan Karshen Shekara Labarai
  • An Gudanar Da Addu’oi Ga Mutane 16 Da ‘Yan Bindiga Suka Kashe a Australiya Tsaro
  • China Ta Dawo Da Harajin Magungunan Hana Haihuwa Labarai
  • Addini Ko Kabilanci Basu Da Gurbi Cikin Ta’addanci Labarai
  • Mayakan ISWAP Sun Kai Farmaki Kan Sojojin Najeriya Najeriya
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.