Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Maikaba Ya Yi Murabus A Matsayinsa Kocin Wikki Tourist FC Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • NEDC : Zata Samar Da Cikekken Kulawa Wa ‘Yan Jaridar Da Sukayi Hatsari A Bauchi Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnatin Trump Zata Kafa Kasuwar Ma’adanai Amurka
  • An Yanke Mishi Hukuncin Kisa Saboda Neman Kudin Aure Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Babban Malamin Musulunci Sheikh Usman Kusfa Zaria Ya Rasu Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

‘Yan Bindiga Sun Hallaka Mutane A Wajen Hakar Ma’adanai Dake Jihar Filato
Published: January 23, 2026 at 8:10 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Wasu ‘yan bindiga sun hallaka mutane 7 a wani hari da suka kai cikin dare wajen hakar ma’adanai a jihar Filato da ke Najeriya, a cewar wata kungiyar matasa da wani jami’in jihar a ranar juma’a.

Kungiyar matasa ta Berom Youth Moulders Association ta ce, an kashe mutanen ne da shekarun su ya kama daga 15 zuwa 28, a Daren ranar Laraba, a irin hare-haren da aka saba kaiwa al’ummar Berom. Kamfanin dillacin labarai na Reuters bata samu damar sanin wadanda ke da alhakin kai harin ba.

Wani babban mai taimakawa gwamnan Filato, Emmanuel Solomon, ya tabbatar da cewa an kashe mutane 7 a harin.

‘Yan sanda a jihar basu ce komai ba, amma wani me magana da yawun sojoji a jihar, ya ce dakarun soji sun gano gawarwakin mutane 7, tare da harsashin bindiga a wajen, ya kara da cewa wadanda aka kashe masu hakar ma’adanai ne, da suka tsaya har suka kai dare a wajen duk da dokar da aka yi ta hana hakar ma’adanai da daddare.

Najeriya, Tsaro

Post navigation

Previous Post: Kasar Uganda Ta Tsare ‘Yan Jam’iyyun Adawa Dubu Biyu
Next Post: Amurka Tafara Yiwa Kasar Iraq Barazana

Karin Labarai Masu Alaka

Wike: Bazamuyi Sake Fubara Ya Sake Samun Nasara Ba Najeriya
Boko Haram Sun Dauke Kansiloli A Borno Tsaro
Mayakan ISWAP Sun Kai Farmaki Kan Sojojin Najeriya Najeriya
An Kashe Mutane 7 A Unguwar Dorayi Dake Kano Najeriya
Jakadan Kasar Sin a Najeriya Ya Ziyarci Tinubu Najeriya
Matatar Man Dangote Ta Samu Tagomashi Daga Abokan Hulda Najeriya

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Indonesia Zata Kafafa Rundunar Kiyaye Zaman Lafiya A Gaza
  • Shugabannin Kasar Australia Sun Bukaci ‘Yan Kasar Suyi Zanga Zanga Cikin Lumana
  • Shugaban Afrika Ta Kudu Yanuna Goyon Bayan Kawo Karshen Yaki Tsakanin Rasha Da Ukraine
  • Ethiopia Tana Horas Da Dakarun RSF A Wani Sansani
  • Majalisar Dottijan Najeriya Ta Amince Da Tura Sakamakon Zabe Ta Na’ura

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • Amurka Ta Kwace Jirgin Mai Mallakar Rasha Amurka
  • Jirgin Ruwa Ya Kife A Yammacin Kasar Gambiya Labarai
  • Gwamnatin Najeriya Ta Horar Da Matasa Sama 7,000 A Matsayin Masu Tsaron Daji Labarai
  • Fadar Shugaban Ƙasan Najeriya Ta Musanta Wani Labarin ƙarya Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Hukumar CAC Zata Dakatar da POS Mara Rijista a Kasar Najeriya
  • ‘Yan Ta’adda Sun Kashe ‘Yan Sanda A Jihar Katsina Najeriya
  • Netanyahu: Zamu Kashe Dala Billiyan $110 Cikin Shekaru Hudu Don Kera Makamai Sauran Duniya
  • Samar Da Tsaro A Jihar Kano Ba Sai An Sa Siyasa Ba! Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.