Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • ADC Ta Kaucewa INEC Ta Gudanar Da Babban Taro Labarai
  • Za A Cigaba Da Tattaunawa Domin Kawo Karshen Yakin Gabas Ta Tsakiya Amurka
  • Gamayyar ADC Ta Bukaci Shugaban INEC Ya Yi Murabus Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Ƙungiyar ‘Yan Jarida (NUJ) A Bauchi Ta Yi Allah Wadai Da Mummunan Harin Da Jami’an ‘Yan Sanda Suka Kai Wa Daya Daga Cikin Mambobinta Labarai
  • An Kwace Nasarar Da Senegal Tayi na (CAF) An Ba Wa Maroko Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Farashin Mai Ya Tashi A Kasuwannin Duniya
Published: December 19, 2025 at 9:11 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Farashin man fetur ya tashi ranar Jumu’a, akwai yiwuwar faduwarsa mako na biyu a jere saboda hasashen samar da shi da yawa, da kuma yiwuwar samar da yarjejeniyar zaman lafiya tsakanin Rasha da Ukraine, ya kawar da dar-dar din da aka shiga na matsalar da ka iya aukuwa biyo bayan sarkafawa jiragen dakon man Venezuela takunkumi.

Farashin mai a kamfani Brent Crude Futures ya tashi da kobo 52, ko Kashi 0.87 cikin dari, inda ko wacce gangar mai ta tashi kan dala 60.34, yayin da kuma kamfanin West Texas Intermediate Crude ya karu da kobo 51 ko kashi 0.9 cikin dari, inda ko wacce gangar mai ta tashi kan dala 56.66.

Masu bincike na hasashen cewa za’a samu mai me yawa a fadin duniya shekara me zuwa, wanda ya samu bunkasa daga kasashe masu arzikin man fetur na OPEC, da kungiyoyin samar da man, bugu da kari kuma daga Amurka da sauran masu sarrafa shi.

Labarai

Post navigation

Previous Post: Fiye Da Fararen Hula 1000 Yunwa Ta Kashe A Sudan
Next Post: Jamhuriyar Dimokraɗiyya Kwango Ta Bukaci Rwanda Ta Daina Marawa ‘Yan Tawayen M23 Baya

Karin Labarai Masu Alaka

Shugaban Kasar Tunisiya Ya Tsawaita Dokar Da Baci A Kasar Labarai
Tattalin Arzikin Najeriya Ya Farfardo Bisa Samun Wasu Sauye Sauye Labarai
Kasashen Yankin Gulf Sun Bukaci Amurka Takawo Karshen Iran Afrika
Ana Kokarin Dawo Da Wutan Lantarki A Cuba Afrika
Shugaba Saied Yana Cigaba Da Samun Goyon Bayan Al’ummar Kasar Tunisiya Afrika
Bisa Alamu Hadinkan Kasashen Yankin Sahel Zai Haifar Da Nagarta Afrika

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • ADC Ta Kaucewa INEC Ta Gudanar Da Babban Taro
  • ‘Yan Sanda Sun Kama Mutane 33 Bisa Zargin Kai Hari A Jihar Kwara
  • Papa Roma Leo Yayi Gargadi Game Da Rushewar Dimokraɗiyya
  • Jiragen Ruwa Suna Biyayya Ga Dokar Hana Ketare Ruwa
  • Gwamnatin Najeriya Tace A Maboyar ‘Yan Ta’adda Aka Kai Harin Jilli

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • ECOWAS Zata Kafa Rundunar Yaki Da Rashin Tsaro Afrika
  • An Hana Yada Rahotannin Siyasa A Kasar Uganda Tsaro
  • Bahrain Ta Gabatar Da Kudurin Sulhu Ga MDD Afrika
  • An Bude Kamfanin Sarrafa Ma’adanai A Kasar Mozambique Labarai
  • Amurka Ta Janye Sojojinta Daga Gabas Ta Tsakiya Amurka
  • Koriya Ta Arewa Ta Gudanar Da Gwajin Makami Mai Linzami Tsaro
  • Kirana Ga ‘Yan Siyasar Arewa, Su Jira Sai 2031- Akume Labarai
  • Amurka Ta Cire Takunkumin Da Ta Kakabawa Shugaban Venezuela Amurka
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.