Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • JEI Da Abokan Hulɗar Sun Gudanar Da Aikin Shuka Itatuwa Domin Bikin Ranar Muhalli Ta Duniya Afrika
  • Za’ayi Jana’izar Marigayi Ali Khamenei a Tehran, Qom da Mashhad Afrika
  • An Fara Dawo Da Alhazain Najeriya Gida Afrika
  • Zargin Fitar Da Bayanan Masu Zabe A Najeriya Afrika
  • NAHCON Ta Fara Shirye-shiryen Dawowar Alhazai Afrika

Trump Yayi Barazanar Goyon Bayan Hari Akan Kasar Iran
Published: December 30, 2025 at 5:22 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Amurka Donald Trump ranar Litinin ya gargadi Iran cewa Amurka zata goyi bayan wani gagarumin farmaki kan kasar mudddin ta ci gaba da aikin kera makamai masu linzami, da kuma Nukiliya.

Mr. Trump ya kuma ja kunnen Hamas cewa zata fuskanci mawuyacin hali muddin bata amince ta kwance damara ba.

Da yake magana a wani taro da manema labarai tare da PM Isra’ila Benjamin Netanyahu, bayan ganawa da suka yi a wurin shakatawarsa da ake kira Mar-a-Largo a Florida, Trump yace yana samun bayanai cewa Iran tana aikin sake farfado da makamanta, bayan gagarumin harin da Amurka ta kai mata cikin watan Yunin bana.

Trump wadda a baya bayan nan ya kawo batun cimma yarjejeniya da Iran kan shirin Nukiliyarta, ya fadawa manema labarai cewa ganawarsa da Netanyahu ta maida hankali ne wajen ci gaba da aiwatar da yarjejeniyar zaman lafiya a Gaza wacce take tangal tangal da shike gaba aka kulla, da kuma damuwar da Isra’ila take dashi game da Iran, da kuma Hezbollah a Lebanon.

Iran wacce ta kara da Isra’ila na tsawon kwanaki 12, ta fada makon jiya cewa tayi gwajin makamai masu linzmi har sau biyu cikin wannan wata.

Labarai

Post navigation

Previous Post: Bola Ahmed Tinubu Ya Soke Bashin Da Gwamnati Take Bin NNPC
Next Post: Kasar Rasha Ta Zargi Ukraine Da Kai Hari Gidan Shugaban Rasha

Karin Labarai Masu Alaka

CAF Ta Hukunta Samuel Eto’o AFCON 2025 Labarai
Gwamnatin Najeriya Na Shirin Yin Zamiya Don Biyan Bashi Labarai
Ga Alamu Jakuna Za Su Bace A Doron Kasa Nan Da Shekaru 5 Labarai
Ankara Kai Wani Harin Bom Birnin Maiduguri Afrika
Anfara Samun Sakamakon Wucin Gadi a Kasar Guinea Conakry Labarai
Ethiopia Tana Horas Da Dakarun RSF A Wani Sansani Afrika

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • JEI Da Abokan Hulɗar Sun Gudanar Da Aikin Shuka Itatuwa Domin Bikin Ranar Muhalli Ta Duniya
  • Mourinho Ya ƙara Ta’azzara Takaddamarsa Da Hukumomin ƙwallon ƙafar Turkiyya
  • Za’ayi Jana’izar Marigayi Ali Khamenei a Tehran, Qom da Mashhad
  • Lewandowski: Zan Kokarta Zura Kwallo Ta 90 Don Kafa Tarihi A Poland
  • An Fara Dawo Da Alhazain Najeriya Gida

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Tinubu Ya Sayi Fom Din Takarar Shugaban Kasa Afrika
  • Shugaban Trump: Washington Zatayi Cinikayya Da Indiya Amurka
  • ‘Yan Sanda A Gombe Sun Jaddada Shirin Yaƙi Da Munanan Dabi’u Afrika
  • Gwamnatin Afirka Ta Kudu Na Kokarin Kafa Wasu Dokoki A Kasar Labarai
  • Jihar Gombe Tayi Fice A Bangaren Inganta Lafiya Matakin Farko Najeriya
  • Ganduje Ya Nisanta Kansa Da Batan Dadiyata Labarai
  • Isra’ila Ta Kashe Babban Jami’in Tsaron Iran Ali Larjani Afrika
  • Shirin Dare 2030 UTC Yau Asabar 11.15.2025 Rediyo
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.