Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Dalibin Jami’a Ya Rasa Ransa A Birnin Dakar Yayin Zanga Zanga Afrika
  • Maikaba Ya Yi Murabus A Matsayinsa Kocin Wikki Tourist FC Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • NEDC : Zata Samar Da Cikekken Kulawa Wa ‘Yan Jaridar Da Sukayi Hatsari A Bauchi Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnatin Trump Zata Kafa Kasuwar Ma’adanai Amurka
  • An Yanke Mishi Hukuncin Kisa Saboda Neman Kudin Aure Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Manoma Suna Fuskantar Barazanar Karyewa A Kasar Ghana
Published: January 20, 2026 at 9:19 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

A ghana ba’a biya wasu manoman cocoa ba, lamari da ka iya jefa aikin kwasar amfanin gona mai zuwa cikin hadari, domin ‘yan kasuwar Cocoa daga ketare sun ki biyan manoman kai tsaye karkashn sabon tsari cinikayyar da Gwamnati ta fitar, wadda ya kawar da hakkin biyan manoma daga hukumar kula da harkokin Cocoa zuwa ‘yan kasuwar.

Bayan da aka sami damina mai albarka a bana, masu sayen Cocoa sun ki su bada ajiyar kudi kashi 60 cikin dari na amfanin gonar Cocoa da ake tsammani, matakin da yanzu ya jefa kasar ta biyu a noman cocoa a fadin duniya da kwantensa, kamar yadda majiyoyi uku wadanda suke da masaniya kan lamari suka fada, sai dai basu bada yawan amfanin gonar da yayi kwanten ba.

Hukumar kula da albarkatun Cocoa ta Ghana bata maida martani ba da aka nemi jin ta bakinta kan wannan batu.

A halinda ake ciki kuma, gwamnan babban banki a Afirka ta kudu Lesetja Kyanyago ya fada ranar talata cewa, akwai dukkan alamun cewa burin bankin na ganin tashin farashin kayayyaki bai haura kashi 3 cikin dari ba zai tabata.

Afrika

Post navigation

Previous Post: Sojojin Kasar Uganda Sun Bazama Neman Bobi Wine Sakamakon Rikicin Bayan Zabe
Next Post: Shirin Kwace Iyakar Greenland Da Shugaba Trump Yakeyi Yabawa Kasashen Turai Mamaki

Karin Labarai Masu Alaka

Kamfanin Jiragen Saman Ethiopia Zai Kafa Babban Filin Jirgi Afrika
ECOWAS Zata Kafa Rundunar Yaki Da Rashin Tsaro Afrika
Shugaban Guinea-Bissau Umaro Na Fuskantar Matsin Lamba Afrika
Akwai Yiwuwar Shugaban Ƙasar Afirka Ta Tsakiya Touadera Yasamu Nasara A Karo Na Uku Afrika
Kungiyar ISIS Ta Dauki Alhakin Harin Kasar Nijar Afrika
ECOWAS Da AU Sun Nuna Damuwa Kan Juyin Mulki A Guinea-Bissau Afrika

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Dalibin Jami’a Ya Rasa Ransa A Birnin Dakar Yayin Zanga Zanga
  • Kasar Zimbabwe Ta Samar Da Dokar Tsawaita Mulkin Mnangagwa Zuwa 2030
  • ‘Yan Bindiga Sun Karya Alkawarin Dakatar Da Kai Hare Hare A Najeriya
  • Amurka Zata Bawa Sojojin Najeriya Horo
  • Indonesia Zata Kafafa Rundunar Kiyaye Zaman Lafiya A Gaza

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • Majalisar Wakilai Ta Rikon Kwaryar Nijar Ta Gudanar Da Zama Karo Na Biyu Afrika
  • Jirgin Sama Mai Saukar Ungulu Ya Kashe Mutane Biyar A Tanzaniya Afrika
  • Boko Haram Sun Farmaki Sansanin Sojoji A Borno Tsaro
  • Cutar Kurkunu Ta Kusa Zamowa Tarihi A Duniya Amurka
  • Wani Ya Yiwa ‘Yar Sa Mai Shekaru 8 Fyade A Bauchi Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Ministan Yaɗa Labarai: Ceto Daliban Neja An Samu Natsuwa A Kasa Labarai
  • Shugaban Ƙasar China Zai Karbi Bakwancin Shugaban Koriya Ta Kudu Afrika
  • Kungiyar Enyimba: Bamu Da Niyyar Rage Albashin ‘Yan-Wasa Wasanni
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.