Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Tsohuwar Jarumar Kannywood Wasila Ismail Ta Rasu Afrika
  • Za’a Fassara Hudubar Arfa Da Harshen Hausa Afrika
  • An Kamallah Jigilar Alhazain Najeriya Domin Hajjin 2026 Afrika
  • Bola Ahmed Tinubu Ya Lashe Zaben Fidda Gwani Na Shugaban Kasa A Gombe Afrika
  • APC Ta Ayana Tsohon Gwamnan Bauchi M.A Abubakar A Matsayin Dan Takarar Gwamna Afrika

Wasu Kasashen Turai Zasu Daina Tura Sojinsu Wata Cibiyar Sojojin Amurka
Published: January 20, 2026 at 9:36 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Wasu kasashen turai suna tunani ko su daina tura jami’an su zuwa wata cibiyar soja da Amurka ta kafa domin tsara al’amura a Gaza, suna cewa cibiyar ta gaza bada damar a kara kai kayan agaji a zirin, da kuma kawo sauyi na siyasa, wasu jami’an difilomasiyya suka ce.

Cibiyar wacce gamayyar ma’aikata farar hula da sojoji, an kafa ta ne a cikin watan Oktoban bara a kudancin Isra’ila, karkashin wani shirin shugaba Trump na kawo karshen yakin Gaza. An azawa cibiyar alhakin sa ido kan yarjejeniyar tsagaita wuta da Isra’ila da Hamas suka kulla, samar da damar kara kai kayan agaji a Gaza, da kuma pullo da tsare tsare da manufofi ga yankin Falasdinawa.

Kasashe masu yawa, ciki harda Jamus, da Faransa,da Britaniya, da Masar, da hadaddiyar daular larabawa, duk sun tura jami’an su da sojoji, da masu aikin leken siri, da zummar ganin yadda al’amura za su tafi kan batun Falasdinawa.

Amma wasu manyan jami’an difilomasiyya su takwas sun gayawa kamfanin dillancin labarai na Reuters cewa, tun bayan hutun kirsimeti da na sabuwar shekara, kasashen da dama wakilan su ba su koma cibiyar ba. Saboda a cewar su babu alkibla a ayyukan cibiyar.

Amurka

Post navigation

Previous Post: Shirin Kwace Iyakar Greenland Da Shugaba Trump Yakeyi Yabawa Kasashen Turai Mamaki
Next Post: Sojin Najeriya Da ‘Yan Ta’adda Sunyi Taho Mugama

Karin Labarai Masu Alaka

An Kai Shugaban Kasar Venezuela Kotu Amurka
Amurka Zata Hana Kwankwaso Shiga Kasar Amurka
Farashin Mai Ya Ragu A Kasuwar Duniya Amurka
Shugaban Kasar Amurka Yakara Hana Wasu Kasashe Shiga Amurka Ciki Harda Nijar Amurka
‘Yan Kasar Cuba Sunyi Zanga Zanga A Ofishin Jakadancin Amurka Amurka
Emmanuel Macron: Yakamata Wani Sashi Ya Rika Takawa Wani Sashi Birki A Tsarin Demokradiya Amurka Amurka

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Tsohuwar Jarumar Kannywood Wasila Ismail Ta Rasu
  • Za’a Fassara Hudubar Arfa Da Harshen Hausa
  • An Kamallah Jigilar Alhazain Najeriya Domin Hajjin 2026
  • Bola Ahmed Tinubu Ya Lashe Zaben Fidda Gwani Na Shugaban Kasa A Gombe
  • APC Ta Ayana Tsohon Gwamnan Bauchi M.A Abubakar A Matsayin Dan Takarar Gwamna

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Amurka Ta Yi Juyin Mulki A Kasar Venezuela Amurka
  • Hukumar Hisbah Ta Kona Barasar Dubban Nairori A Katsina Labarai
  • An Garkame Dan Majalisa Watannin Takwas A Kasar Tunisiya Afrika
  • Alaka Na Cigaba Da Kamari Tsakanin Rwanda Da Barundi Labarai
  • INEC Mayar Da Lokacin Zaɓen 2027 Kafin Azumi Najeriya
  • Iran Ta Bukaci Duniya Ta Shirya Domin Fuskantar Tsadan Mai Amurka
  • Shirin Dare 2030 UTC Yau Asabar 11.22.2025 Rediyo
  • Dubban ‘Yan Gudun Hijira Sun Halaka Amurka
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.