Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Sojojin Najeriya Sun Hallaka ‘Yan Ta’adda Da Dama Afrika
  • An Sace Wani Shugaban Karamar Hukuma A Jihar Zamfara Afrika
  • Aikin Tsaftar Muhalli Na Wata-Wata Ya Samu Gagarumar Nasara A Gombe Afrika
  • Tinubu Ya Sake Fasalin Rundunar Sojin Ƙasa Domin Inganta Tsaro Afrika
  • Gombe Ta Haɗa Kai Da UNICEF Don Kare Yara Daga Tamowa Tun Kafin Haihuwa Afrika

Tattalin Arzikin Kasar Congo Ya Bunkasa
Published: January 24, 2026 at 7:38 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Babban kamfanin duniya dake auna lafiyar tattalin arziki kasashe da kuma kamfanin da ake kira S&P a takaice ya zake auna kasar Congo ya bata kyakkyawar maki, domin tsamanin kasar zata sami ci gaba ta fuskar haraji da tattali da dukiyar kasa, da kuma kyautatuwar yanayi na kasuwanci, da kuma ci gaba da cinikin ma’adinai a ketare, da kuma suye sauye da kasar take yi da yake samun goyon bayan asusun bada lamuni na duniya da ake kira IMF a takaice.

Kamfanin S&P, yace daga yanzu zuwa shekaru uku nan gaba tattain arzikin Kwango zai habaka da kamar kashi 5 cikin dari, hakan zai sa ta tserewa sa’o’inta dake yankin, ganin yadda cinikin ma’adinai da ake kira Cobalt da Copper da turanci suke da karfi.

Sake duba matsayar tattalin arzikin na Congo da kamafanin S&P yayi, ya biyo bayan nazari da asusun IMF yayi.

Duk da haka asusun na IMF yayi gargadin cewa kasar tana iya fuskantar hatsari ko kalubale saboda rashin tabbas kan farashin ma’adinai, da kuma ci gaba da rikici a kasar tsakaninta da ‘yan tawaye da Rwanda take baiwa goyon baya, wadda yake tilastawa gwamnati wajen juya abun hanunta.

Labarai

Post navigation

Previous Post: Shugaban Kasar Ivory Coast Yayi Sauye-Sauye A Majalisar Ministocin Kasar
Next Post: Magoya Bayan Dan Hamayya A Afirka Ta Kudu Sun Hallara A Kotu

Karin Labarai Masu Alaka

Tsohon Gwamnan Jihar Kano Rabi’u Musa Kwankwaso Ya Fice Daga NNPP Afrika
Dakaru Sun Hallaka ’Yan Ta’adda Masu Yawa – DHQ Afrika
Kenya Ta Cimma Yarjejeniya Da Kasar Rasha Afrika
‘Yan Ta’adda Sun Kashe Sojoji A Kauyen Wanka Jihar Filato Afrika
Shugaban Ƙasar China Zai Karbi Bakwancin Shugaban Koriya Ta Kudu Afrika
Najeriya Da Maroko Sun Kulla Yarjejeniya Afrika

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Sojojin Najeriya Sun Hallaka ‘Yan Ta’adda Da Dama
  • An Sace Wani Shugaban Karamar Hukuma A Jihar Zamfara
  • Aikin Tsaftar Muhalli Na Wata-Wata Ya Samu Gagarumar Nasara A Gombe
  • Tinubu Ya Sake Fasalin Rundunar Sojin Ƙasa Domin Inganta Tsaro
  • Gombe Ta Haɗa Kai Da UNICEF Don Kare Yara Daga Tamowa Tun Kafin Haihuwa

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Ribadu: Najeriya Ce Kasa Daya Tilo Da Ke Tabbatar Da Demokraɗiyya A Sahel Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Ukraine Ta Aika Tawagar Kwararru Gabas Ta Tsakiya Afrika
  • Za’a Saka Tarihin Trump A Manhajar Makarantu Don Jajircewasa Da Kwazo Amurka
  • Kotu A Najeriya Ta Kame Mutane Bisa Zargin Ta’addaci Afrika
  • Isra’ila Tace Bazata Sake Kai Hari Kan Cibiyar Gas Ta Iran Ba Afrika
  • An Farmaki ‘Yan Bindiga Da Dama A Jihar Zamfara Labarai
  • Kocin Zambia Na Mata Ba Lafiya Labarai
  • Matatar Man Dangote Zata Bada Kwangilar Sayar Da Gas Da Man Jirage Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.