Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • PDP Ta Tsayar da Goodluck Jonathan Takarar Shugaban Kasa Afrika
  • Hawan Gidan Gwamnati A Jihar Gombe Afrika
  • Hawan Babbar Sallah A Masarautar Kaltungo Dake Jihar Gombe Afrika
  • Sarkin Gombe Ya Yabi Nasarorin Inuwa Yahaya A Fannonin Tsaro Da Raya Kasa Afrika
  • Tinubu Ya Jaddada Aniyar Rage Tsadar Rayuwa Da Samar da Ayyukan Yi Afrika

Ba Shakka Najeriya Zata Iya Shiga Gasar Harbi Ta Duniya
Published: November 21, 2025 at 4:43 AM | By: Yusuf Aliyu Harande

Shugaban Hukumar Wasannin Harbi (Shooting Sport) ta Najeriya, Mohammed Shettima, yana neman hadin gwiwa da masu shirya gasar Olympics ta matasa ta Dakar 2026 don bunkasa wasannin Harbi a Najeriya.

A ziyarar da ya kai kwanan nan zuwa Kwamitin Shirya Wasannin Olympics na matasa na Dakar 2026, a Senegal, Shettima, ya samu kyakyawan tarba daga Babbar Daraktar Hulda da Jama’a ta wasanni Madam Fanta Diallo, bangarorin biyu sun tattauna fannoni masu amfani don inganta hadin gwiwa mai zurfi, musamman a fannin bunkasa Wasannin Harbi.

Shugaban NSSF wanda ya hau mulki a ranar 25 ga Satumba, 2025, ya shaida wa wakilin Kwamitin shirya wasannin Olympics na Dakar cewa Najeriya tana da damammaki da yawa a wasanni, musamman a wasannin Harbi, don bunkasa muhimman abubuwan da suka faru a duniya, ya kara da cewa hadin gwiwar zai bude hanyar zuwa ga kwarewar wasanni ta Afirka a fagen wasanni na duniya.

Da take jawabi Madam Fanta ta yi alƙawarin yin aiki kafada da kafada da NSSF da kuma Kwamitin Olympics na Najeriya don cimma fa’idodin juna.

https://gtahausa.com/wp-content/uploads/2025/11/RAHOTON-WASANNI-SAFE-21-11-2025.mp3
Wasanni

Post navigation

Previous Post: Amurka Na Shirin Kauracewa Taron Kungiyar Kasashen G20
Next Post: Nnamdi Kanu Zai Daukaka Kara Har Zuwa Kotun Koli

Karin Labarai Masu Alaka

Lawal, Filin Wasa Na Rashidi Yekini Ko Turai Iyaka Wasanni
An Bude Gasar Kwallon Kafa Ta Mata A Najeriya NWFL 2025 Wasanni
Kocin Zambia Na Mata Ba Lafiya Labarai
CAF, Zata Ci Tarar Wasu Kasashe AFCON 2025 Wasanni
An Gudanar Da Taron Matasan Kasashe 6, Don Kawo Karshen Ta’addanci Wasanni
Sarkin Gombe Ya Ziyarci Gwamna Inuwa Yahaya Afrika

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • PDP Ta Tsayar da Goodluck Jonathan Takarar Shugaban Kasa
  • Hawan Gidan Gwamnati A Jihar Gombe
  • Hawan Babbar Sallah A Masarautar Kaltungo Dake Jihar Gombe
  • Sarkin Gombe Ya Yabi Nasarorin Inuwa Yahaya A Fannonin Tsaro Da Raya Kasa
  • Tinubu Ya Jaddada Aniyar Rage Tsadar Rayuwa Da Samar da Ayyukan Yi

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe Afrika
  • Amurka Ta Bada Tabbacin Baiwa Ukraine Tsaron Na Shekaru 15 Amurka
  • Amurka Ta Jefa Makamin Tomahawk A Makarantar Yara Mata Afrika
  • Tattalin Arzikin Kasar Bahrain Ya Bunkasa Sakamakon Ruruwar Masu Yawon Bude Ido Labarai
  • Kakakin Majalisar Kasar Amurka Yana Tsaka Mai Wuya Game Da Kasafin Kudi Amurka
  • Fintiri: Zamu Maida Jihar Adamawa Sabuwar Duniya Labarai
  • Kasar Saudiya Zata Cika Azumi Talatin Kimiya
  • Kungiyar MDD Ta Bukaci Ayi Bincike Game Da Kashe ‘Yan Iran Sauran Duniya
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.