Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Dalibin Jami’a Ya Rasa Ransa A Birnin Dakar Yayin Zanga Zanga Afrika
  • Maikaba Ya Yi Murabus A Matsayinsa Kocin Wikki Tourist FC Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • NEDC : Zata Samar Da Cikekken Kulawa Wa ‘Yan Jaridar Da Sukayi Hatsari A Bauchi Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnatin Trump Zata Kafa Kasuwar Ma’adanai Amurka
  • An Yanke Mishi Hukuncin Kisa Saboda Neman Kudin Aure Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Bincike Yanuna Kasashen Afirka Suna Cikin Mafiya Cin Bashi A Duniya
Published: February 3, 2026 at 10:00 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Babban kamfanin dake auna tattalin arzikin kasashe da kamfanoni da ake kira S&P, yace kasashen Afirka suna fuskantar kasada sosai saboda tulin bashi da suke kan su, yayinda jadawalin biyan basussuka a bana yake karatowa, wadda ke kara matsin lamba kan kasashen.

A cikin rahoton da kamfanin yake wallafawa a duk shekara, da yake duba makomar tattalin arzikin kasashe dake nahiyar, da ya wallafa a ranar Litinin, yace yawan bashin da kasashen za su biya a bana, ya fi abunda ke kan su a shekara ta 2012.

Kamfanin na S&P yace yawan bashi da karancin samun kudadaden shiga zai ci gaba da barazana yayinda kudaden da ake sa ran kasashen za su biya a bana ya haura dala bilyan 90.

Kasar Masar ko Egypt itace kan gaba da kashi daya cikin uku na wannan adadi wato bilyan 27 na uwar kudi da zata biya, biye da ita sai Angola, da Afirka ta kudu, da kuma Najeriya.

Afrika, Labarai

Post navigation

Previous Post: Rundunar Wanzar Da Zaman Lafiya Zata Tabbatar Da Tsagaita Wuta A Kwango
Next Post: Kotun Uganda Tayi Watsi Da Karar Hukumomin Kasar

Karin Labarai Masu Alaka

Gwamnan Jihar Filato Ya Karbi Katin APC Labarai
Gwamna Ahmad Aliyu Na Jihar Sokoto Ya Gabatar Da Kasafin Fiye Da Naira Biliyan 700 Labarai
An Gano Kwale-Kwalen Fir’auna A Birnin Masar Afrika
Gwamnatin Tinubu Zata Gyara Hanyar Akwanga Zuwa Jos Labarai
Shugaba Trump Yace Amurka Ce Zata Rika Gudanar Da Harkokin Kasar Venezuela Amurka
Venezuela Ta Sako Karin Mutanen Da Take Tsare Dasu Labarai

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Dalibin Jami’a Ya Rasa Ransa A Birnin Dakar Yayin Zanga Zanga
  • Kasar Zimbabwe Ta Samar Da Dokar Tsawaita Mulkin Mnangagwa Zuwa 2030
  • ‘Yan Bindiga Sun Karya Alkawarin Dakatar Da Kai Hare Hare A Najeriya
  • Amurka Zata Bawa Sojojin Najeriya Horo
  • Indonesia Zata Kafafa Rundunar Kiyaye Zaman Lafiya A Gaza

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • Boko Haram Sun Farmaki Sansanin Sojoji A Borno Tsaro
  • Indonesia Zata Kafafa Rundunar Kiyaye Zaman Lafiya A Gaza Labarai
  • Shugabannin Kasashen Afirka Ta Tsakiya Sun Kamallah Taron Koli Afrika
  • Liverpool Tayi Rashin Nasara A Wasanni Tara Wasanni
  • Tinubu: Ku Guji Yi Wadaka Da Kudin Kananan Hukumomi Najeriya
  • ‘Yan Agajin Izalar Jos Sunyi Hatsari Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Shirin Dare 2030 UTC Yau Asabar 11.22.2025 Rediyo
  • Gwamnan Jihar Gombe Ya Umurci A Rufe Makarantu Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.