Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Jarman Deba Ya Kada Senata Goje A Zaben Fidda Gwani Afrika
  • Jami’an ‘Yan Sanda A Gombe Sun Kama Barayi Afrika
  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai Afrika
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari Afrika
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe Afrika

Kotun Daukaka Kara A Faransa Zata Tabbatar Da Hukuncin ‘Yan Jam’iyyar Ra’ayin Rikau
Published: February 3, 2026 at 10:23 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 3, 2026

A Faransa masu gabatar da kara sun nemi kotun daukaka kara ta tabbbatar da hukuncin da kotun kasa ta yanke kan jami’an jam’iyyar masu matsanancin ra’ayin rikau, game da almubazzaranci da kudaden tarayyar turai dangane harkokin zabe.

A hukuncin farko da kotu ta yanke a cikin watan Maris na bara, ta zamo babbar koma baya ga siyasar Mari Le Pen, domin ta haramta mata yin takara na tsawon shekaru biyar ba tare da wani bata lokaci ba.

Idan har kotu ta amince da hukuncin farkon, ‘yar siyasar ba zata yi takara a zaben kasar mai zuwa ba, idan kotu ta rage tsawon haramcin ko tayi watsi da haramcin baki daya, to Madam Le Pen zata iya shiga takara a zaben mai zuwa.

A hukuncin da kotu ta yanke a bara, tace Madam Le Pen ce “kanwa-uwar gami,” wajen kitsa yadda za’a sace kudin kungiyar tarayyar turai har milyan hudu na euro, domin amfani da kudaden wajen biyan ma’aikatan jam’iyyar ta a faransa.

Madam Le pen ta fadawa kotu a daukaka karar cewa ita bata san laifi da ita da wasu ‘yan jam’iyyart suka yi ba.

Labarai, Sauran Duniya

Post navigation

Previous Post: Wakilan Majalisar Dokokin Phillipines Suna Yunkurin Tsige Shugaban Kasar
Next Post: EFCC Ta Cafke Fitacciyar Jarumar Kannywood Samha Inuwa

Karin Labarai Masu Alaka

Isra’ila Zata Mamaye Lebanon Labarai
Kasar Aljeriya Ta Soke Yarjejeniyar Jirgin Sama Tsakaninta Da Daular Larabawa Labarai
Gwamnatin Najeriya Ta Jinjinawa Saudiya Afrika
Hukumar Kare Hakkin ‘Yan Jarida Tace Isra’ila Ce Ta Kashe ‘Yan Jarida Kashi Biyu Bisa Uku Labarai
Iran Ta Bukaci Duniya Ta Shirya Domin Fuskantar Tsadan Mai Amurka
Hukumar MDD Tace Wadanda Suka Mutu A Harin Sudan Sun Haura 70 Afrika

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Jarman Deba Ya Kada Senata Goje A Zaben Fidda Gwani
  • Jami’an ‘Yan Sanda A Gombe Sun Kama Barayi
  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • ‘Yan Tawayen M23 Masu Samun Goyon Bayan Rwanda Basu Jamye A Ulvira Ba Labarai
  • Isra’ila Zata Karbi Mutanenta A Yankin Gaza Labarai
  • Ganduje Ya Nisanta Kansa Da Batan Dadiyata Labarai
  • An Samu Bullar Cutar COVID 19 A Najeriya Afrika
  • Kungiyar ‘Yan Ta’adda Masu Alaka Da ISIS Sun Kashe Mutane A Congo Tsaro
  • Gwamnatin Jihar Yobe: Ana Cin Zarafin Fursunoni A Gidan Gyaran Halin Potiskum Tsaro
  • An Damke Wani Likita Da Ke Taimakawa ‘Yan-Ta’adda Najeriya
  • Dakarun Gwamnatin Kasar Sham Tayi Mamaya Zuwa Gabashin Kasar Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.