Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Ministan Yaɗa Labarai Ya Yi Kira Ga Haɗin Kai Domin Bunƙasa Maɗaba’u Afrika
  • Mataimakin Shugaban kasar Najeriya Ya Kaddamar Da Taron Zuba Jari A Jihar Jigawa Afrika
  • Uwargidan Shugaban Ƙasar Najeriya Ta Ƙaddamar Muhimman Ayyuka A Jihar Jigawa Afrika
  • Gwamnatin Najeriya Ta Fara Aikin Babbar Hanyar Da Za Ta Haɗa Jihohin Arewa Afrika
  • Gwamnatin Benue Da MACBAN Sun Kai Ziyarar Ta’aziyya Ga Iyalan Marigayi Ardo Risku Mohammed Afrika

Kasar Morocco Ta Kwashe ‘Yan Kasar Daga Sassan Ambaliyar Ruwa
Published: February 6, 2026 at 10:51 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Morocco ta kwashe ‘yan kasar fiye da su dubu 140, daga yankunan kasar da suke fuskantar bala’in ambaliya, tare da kara kira ga mazauna sassar kasar da ba tare da bata lokaci ba su bar yankunan, ganin yadda koguna suka cika suna batsewa, ci gaba da ruwan sama, wadda ya tilastawa madatsun ruwa su saki ruwa.

Ana amfani da jirage masu saukar ungulu domin aikin ceto, yayinda karin ruwa ya mamaye wurare masu yawa a fadin arewa maso yammacin kasar. Tun a ranar jumma’ar makon jiya ne hukumomin kasar suka tura sojoji domin su taimakawa aikin kwaso jama’a, yayinda ake kara samun bayanai na samun karin ruwan sama a makon nan.

A Moroccon an sami karin ruwan-sama da ya kai kashi 215 cikin dari, idan aka kwatanta da bara. Wanda ya nuna karin ruwan saman da kamar kashi 54 cikin dari sama da abunda aka saba samu.

Afrika, Labarai

Post navigation

Previous Post: Shugaba Trump Ya Amince Da Tsawaita Cinikayya Tsakanin Amurka Da Kasashen Afirka
Next Post: Meyasa Israela Take Hana Kaiwa Gaza Kayan Tallafi

Karin Labarai Masu Alaka

Amurka Tace Zata Gama Yakin Iran Cikin Makonni Afrika
An Samu Kaburbura Biyu Dauke Da Gawarwaki 173 A Kasar Kwango Afrika
Iran Ta Karyata Tattaunawa Da Washington Afrika
Masar Ta Kayyade Farashin Buradi A Kasar Afrika
Venezuela Ta Sako Karin Mutanen Da Take Tsare Dasu Labarai
Wani Dan Bindiga Ya Harbi Dakarun Tsaron Cikin Gida Su Biyu A Washington DC Labarai

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Ministan Yaɗa Labarai Ya Yi Kira Ga Haɗin Kai Domin Bunƙasa Maɗaba’u
  • Mataimakin Shugaban kasar Najeriya Ya Kaddamar Da Taron Zuba Jari A Jihar Jigawa
  • Uwargidan Shugaban Ƙasar Najeriya Ta Ƙaddamar Muhimman Ayyuka A Jihar Jigawa
  • Gwamnatin Najeriya Ta Fara Aikin Babbar Hanyar Da Za Ta Haɗa Jihohin Arewa
  • Gwamnatin Benue Da MACBAN Sun Kai Ziyarar Ta’aziyya Ga Iyalan Marigayi Ardo Risku Mohammed

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Shugaban Rasha Yafara Ganawa Da Jakadun Amurka Domin Kawo Karshen Yakin Ukraine Amurka
  • Gasar Cin Kofin Nahiyar Afrika A Wannan Makon Wasanni
  • NAHCON Tafara Shirye-Shiryen Aikin Hajjin 2026 Najeriya
  • Ana Kokarin Dawo Da Wutan Lantarki A Cuba Afrika
  • APC Ta Yi Babban Taron Amincewa Da Shugabannin Jam’iyyar Ba Hamayya Najeriya
  • Amurka Tana Cigaba Da Kare Jami’in Da Ya Kashe Ba Amurke Amurka
  • Iran Da Amurka Zasu Kulla Yarjejeniyar Nukiliya Amurka
  • Gwamnatin Tarayya Ta Kaddamar Da Aikin Wutan Lantarki A Jami’ar Bayero Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.