Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Dalibin Jami’a Ya Rasa Ransa A Birnin Dakar Yayin Zanga Zanga Afrika
  • Maikaba Ya Yi Murabus A Matsayinsa Kocin Wikki Tourist FC Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • NEDC : Zata Samar Da Cikekken Kulawa Wa ‘Yan Jaridar Da Sukayi Hatsari A Bauchi Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnatin Trump Zata Kafa Kasuwar Ma’adanai Amurka
  • An Yanke Mishi Hukuncin Kisa Saboda Neman Kudin Aure Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Shugaban Amurka Zai Sake Aika Jirgin Yaki Gabas Ta Tsakiya
Published: February 11, 2026 at 10:08 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce yana tunanin aikewa da jirgin yaki a karo na biyu zuwa gabas ta tsakiya, duk da cewa fadar Washington da fadar gwamnatin Tehran na shirye-shiryen ci gaba da tattaunawa, kan matakan da zasu dakile aukuwar wani sabon rikici.

Kasar Oman ce ta samar da muhallin tattaunawa tsakanin Amurka da Iran a makon da ya gabata. Mai magana da yawun ministan harkokin wajen Iran ya ce tattaunawar zata basu damar sanin yadda fadar Washington ta dauki abun da muhimmanci, kuma yana ra’ayin ci gaba da huldar diplomasiyya.

An zauna tattaunawar ne bayan da Trump ya girke jirgin yaki daya a gabas ta tsakiya, abinda ya jawo fargabar daukan matakan soji.

Amurka, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Tsaro

Post navigation

Previous Post: Dalibin Jami’a Ya Rasa Ransa A Birnin Dakar Yayin Zanga Zanga
Next Post: Farfesa Inuwa Ja’afaru Yakarbi Ragamar Shugabancin Jami’ar Kashere

Karin Labarai Masu Alaka

Sarkin Kagarko Ya Rasu Yana Da Shekaru 110 Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Amurka Ta Janye Sojojinta Daga Gabas Ta Tsakiya Amurka
Kasar Netherland Ta Mayarwa Masar Mutum Mutumin Tarihi Afrika
Mutane Kusan 30 Ne Suka Mutu a Nguru Dake Jihar Yobe Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Kwankwaso: Gwamnatin Kano Tamuce Baki Daya, Tafiya APC Allah Ya Raka Taki Gona! Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Amurka Ta Kai Hari Kan ‘Yan ISISI A Jihar Sakkwato Bisa Rokon Gwamnatin Najeriya Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Amurka Zata Hana Kwankwaso Shiga Kasar
  • Farfesa Inuwa Ja’afaru Yakarbi Ragamar Shugabancin Jami’ar Kashere
  • Shugaban Amurka Zai Sake Aika Jirgin Yaki Gabas Ta Tsakiya
  • Dalibin Jami’a Ya Rasa Ransa A Birnin Dakar Yayin Zanga Zanga
  • Kasar Zimbabwe Ta Samar Da Dokar Tsawaita Mulkin Mnangagwa Zuwa 2030

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • Kwankwaso Yayi Kakkausar Lafazi Bayan Ficewar Abba Kabir Yusuf Daga NNPP Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnatin Sham Tace Harin Kurdawa Ya Hallaka Sojojin Kasar Afrika
  • Rundunar Operation Hadinkai Sunyi Nasara Akan ISWAP Da Boko Haram Najeriya
  • Kasar Iceland Ta Kauracewa Bikin Gasar Wakokin Shekara Mai Zuwa Labarai
  • Shirin Dare 2030 UTC Yau Asabar 11.22.2025 Rediyo
  • Okoye Na Shirin Maye Gurbin Nwabali, AFCON 2025: Wasanni
  • Mutane Kusan 30 Ne Suka Mutu a Nguru Dake Jihar Yobe Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • CAF, Zata Ci Tarar Wasu Kasashe AFCON 2025 Wasanni
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.