Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Zelensky: Gabas Ta Tsakiya Na Iya Nuna Makomarmu Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Mojtaba Khamenei Ya Zama Sabon Jagoran Jamhuriyar Musulunci ta Iran Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnatin Najeriya Taja Hankalin ‘Yan Najeriya Mazauna Iran Da Kasashen Larabawa Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnan Gombe Yace An Sace Yara 48 A Jihar Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • ‘Yan Bindiga Suna Cigaba Da Kashe Mutane A Garin Gwana Dake Jihar Bauchi Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Wasu Mayakan ‘Yan Tawaye Sunkai Hari Filin Jirgin Saman Kasar Kwango
Published: March 2, 2026 at 8:31 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Wasu da ake zargin mayakan ‘yan tawaye na AFC da M23 ne sun kara kai hari filin jirgin sama na Kisangani dake Jamhuriyar Demokradiyar Congo da jiragen sama marasa matuki na drone, a cewar Jami’an yankin a ranar Litinin. Kisangani ya kasance birni me muhimmanci a arewa maso gabashin Congo, kuma yana da tazara daga inda ake fafata fada a gabashin kasar.

A farkon watan Fabrairu ne kungiyar ‘yan tawaye na AFC da M23, wanda masana a Majalisar Dinkin Duniya suka ce suna samun goyon baya daga Rwanda, suka kai harin a filin jirgin saman na Kisangani da jiragen drone.

AFC da M23 na rike da madafun ikon wasu yankuna a gabashin Congo, bayan hare-hare da suka kai shekarar data gabata, inda suka kwace muhimman biranen Goma da Bukavu. Kasar Rwanda ta musanta marawa ‘yan tawayen baya.

Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Post navigation

Previous Post: Prime Ministan Senegal Ya Bayyana Shirin Sauya Sheka

Karin Labarai Masu Alaka

Iran Ta Tasa Keyar Wani Jirgi Shake Da Mai Sauran Duniya
Zelensky Na Ukraine Zai Gana Da Takwaransa Na Faransa A Yau Labarai
Adamu: “Yakar Cin Hanci Daga Tushe Itace Mafita Daya Tilo” Labarai
Jakadan Amurka A Poland Ya Yanke Hulda Da Kakakin Majalisar Kasar Labarai
Sojojin Amurka Sun Isa Najeriya Don Yaki Da Ta’addanci Amurka
An Fara Azumin Watan Ramadan A Najeriya Da Sassan Duniya  Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Wasu Mayakan ‘Yan Tawaye Sunkai Hari Filin Jirgin Saman Kasar Kwango
  • Prime Ministan Senegal Ya Bayyana Shirin Sauya Sheka
  • An Kashe Mutane 169 A Wani Harin Sudan Ta Kudu
  • Farashin Kasuwar Yawon Bude Ido A Kasuwar Hannayen Jari Ya Fadi
  • Babu Alamar Tsagaita Wuta A Yaki Da Akeyi Tsakanin Isra’ila Da Amurka

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • Shirin Kwace Iyakar Greenland Da Shugaba Trump Yakeyi Yabawa Kasashen Turai Mamaki Amurka
  • An Ga Watan Ramadan A Najeriya Da Nijar Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnatin Najeriya Na Shirin Yin Zamiya Don Biyan Bashi Labarai
  • Da Arzikin Mu: Bamu Ba Bautawa Turawan Yamma Afrika
  • An Damke Wani Likita Da Ke Taimakawa ‘Yan-Ta’adda Najeriya
  • Kasar Tanzaniya Zata Gina Babban Tashar Iskar Gas Labarai
  • Farashin Dalar Amurka Ya Tashi Ranan Juma’a Amurka
  • ECOWAS Ta Saka Dokar Ta Baci A Afrika Ta Yamma Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.